Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci Afrika
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa Amurka
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
Domin Inganta Tsaro Najeriya Ta Sayi Jiragen Yaki A Kasar Italiya Tsaro
Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta Labarai
Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi Afrika
Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola Labarai
Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi Labarai

Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha
Published: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha
Published: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da RashaPublished: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Ukraine ta mikawa Amurka daftarin yarjejeniyar kawo karshen yakin da kasar take yi da Rasha da aka yi wa kwaskwarima mai bukatu ko matakai 20, kaar yadda shugaban na Ukraine Volodymyr Zelensky ya fada yau Alhamis, ya kara da cewa har yanzu batun baiwa Rasha wani bangaren kasar yana ci gaba da hana ruwa gudu…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha” »

Sauran Duniya

Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel Gudunmawa
Published: December 11, 2025 at 9:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel Gudunmawa
Published: December 11, 2025 at 9:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel GudunmawaPublished: December 11, 2025 at 9:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Yau Alhamis shugaban Rasha Vladimir Putin, yayi magana da shugaban kasar Venezuel Nicolas Maduro ta woyar tarho, inda ya baiwa Madurn tabbacin hadin kai da goyon bayan Moscow ga gwamnatin kasar, yayinda tak kara fuskantar matsin lamba daga ketare, kamar yadda fadar kremlin ta fada. Maduro yana fuskkantar matsin lamba daga shugaban Amurka Donald Trump…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel Gudunmawa” »

Sauran Duniya

Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya
Published: December 11, 2025 at 9:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya
Published: December 11, 2025 at 9:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala DayaPublished: December 11, 2025 at 9:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Farashin mai ya fadi fiyeda da dala daya, a yau Alhamis, yayinda masu zuba jari suka maida hankali kan kokarin sulhu a yakin Rasha da Ukraine, domiin suna ganin babu wata baraka, da harin da Ukraine ta kai da jiragen Drones kan harkokin mai a Rasha, da kuma kama jirgin dakn mai a gabar ruwan…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba Hakan
Published: December 11, 2025 at 3:49 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 11, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba Hakan
Published: December 11, 2025 at 3:49 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba HakanPublished: December 11, 2025 at 3:49 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A yayin da Sojojin Najeriya ke ikirarin samun nasarar fatattakar ‘yan bindiga a yankin Sakkwato dake Arewa Maso yammacin Najeriya, yankin tsakiayar kasar al’umma yankin ke ci gaba da kokawa akan yadda ‘yan fashin Dajin ke addabar jama’a. Tsohon Gwamnan Kano na mulkin Soja Kanal Sani Bello Mai Ritaya, yace lamarin fa ba karamin rashin…

Ci Gaba Da Karatu “Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba Hakan” »

Labarai

Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda
Published: December 11, 2025 at 1:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda
Published: December 11, 2025 at 1:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’addaPublished: December 11, 2025 at 1:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar Sojojin Najeriya ta yi gagarumar nasara a kan tawagar Bello Turji bayan ta halaka babban kwamandan ’yan bindiga, Kachalla Kallamu, a wani samame da ta kai a Sabon Birni, dake Jihar Sokoto. Majiyar tsaro ta tabbatar da cewa dakarun Runduna ta 8 tare da haɗin gwiwar ‘yan sakai sun gudanar da aikin ne a…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda” »

Tsaro

Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC
Published: December 11, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC
Published: December 11, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCCPublished: December 11, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Chris Ngige, tsohon Ministan Kwadago, yana tsare a hannun Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC a halin yanzu kamar yadda Majiyar Daily Trust ta rawaito. Fred Chukwuelobe, mai taimaka wa tsohon ministan a bangaren yada labarai, ne ya tabbatar da hakan a wani bayani da ya fitar da safiyar ranar Alhamis. Chukwuelobe…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC” »

Najeriya

Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano
Published: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano
Published: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake KanoPublished: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamna Yusuf ya naɗa mace ta farko a matsayin shugabar jami’ar Northwest a Kano Gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin sabuwar shugabar jami’ar Northwest Kano domin yin wa’adin shekaru 5, inda nadin zai fara aiki daga 1 ga watan Disamba na 2025. Bayanin hakan na dauke cikin wata sanarwa…

Ci Gaba Da Karatu “Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano” »

Najeriya

Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi
Published: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi
Published: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta IlimiPublished: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Kano za ta dauki sabbin malaman makaranta dubu hudu a fadin jihar. Shugaban Hukumar Ilimi Matakin Farko a jihar, (SUBEB), Yusuf Kabir, ya ce hukumar na shirin daukar karin malamai dubu hudu domin karfafa koyar da karatu a Matakin farko da lissafi a kananan hukumomin jihar. Ya bayyana hakan ne a taron bitar sakamakon…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi” »

Najeriya

Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa
Published: December 11, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa
Published: December 11, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai ZuwaPublished: December 11, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Iceland ta shiga cikin sahun kasashen Turai da zasu kaurace ma bikin gasar wakoki na Eurovision na shekara mai zuwa, bayan Kungiyar Masu Watsa Shirye ta Turai ta yarda zata kyale kasar Isra’ila ta shiga gasar. Tun da fari shawarar kyale kasar Isra’ila ta shiga gasar Eurocision da za ayi cikin watan Mayu a…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa” »

Labarai

An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan
Published: December 11, 2025 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan
Published: December 11, 2025 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar SundanPublished: December 11, 2025 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An kashe wasu mutane da dama a harin da aka kai da maraicen talata da jirgin saman drone a kusa da matatar mai mafi girma a kasar Sudan. Rundunar sojojin wucin gadi ta RSF, wadda tun shekarar 2023 take gwabza yaki da rundunar sojojin kasar ta Sudan, ta ce sojojin gwamnati ne suka kai hari…

Ci Gaba Da Karatu “An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan” »

Afrika

Posts pagination

Previous 1 … 132 133 134 … 155 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa
  • Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da Shira
  • Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya Nata Afrika
  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato Afrika
  • Aliko Dangote: Faruk Ahmed Ya Ci Amanar ‘Yan Najeriya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Liverpool Tayi Rashin Nasara A Wasanni Tara Wasanni
  • Sojin Ukraine Sun Janye Daga Gabashin Kasar Amurka
  • Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar Amurka
  • Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya Nishadi
  • EU Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Amurka Da Iran Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.