Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi Afrika
Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu Najeriya
Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa Najeriya
Yakin Rasha Da Ukrain Babban Kalubale Ne Ga Kasashen Turai Labarai
Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya Najeriya

Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya
Published: February 13, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Posted on February 13, 2026February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya
Published: February 13, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026
Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A NajeriyaPublished: February 13, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Za Iya Juyin Juya Hali A Najeriya In A Ka Cigaba Da Take Hakkin Dan’adam -Inji Atiku Abubakar Kan Yunkurin Kama Elrufai Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya yi gargadin za a iya samun juyin jiuya hali matukar a ka cigaba da take hakkin jama’a na Dan’adam. Alhaji Atiku Abubakar na magana ne a…

Ci Gaba Da Karatu “Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya” »

Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu
Published: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Posted on February 12, 2026February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu
Published: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026
Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan FabrairuPublished: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bayar da umarnin a fara biyan ma’aikatan jihar albashin watan Fabarairu nan take, domin sauƙaƙa musu shirye-shiryen tunkarar watan azumin Ramadan da ke ƙaratowa. Sanarwar hakan ta fito ne a ranar Alhamis ta hannun shugaban sashen yaɗa labarai da hulɗa da jama’a na ofishin gwamnan, Abubakar Bawa, inda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya
Published: February 12, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya
Published: February 12, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin TunisiyaPublished: February 12, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya gana da tawagar masu zuba jari da abokan hulɗar ci gaba a ƙarƙashin ƙungiyar rukunin kamfanonin ƙasar Tunisia Masu fafutukar kawo ci gaba a Afirka (Tunisia Consortium for African Development, TUCAD) don samar da haɗin gwiwa mai muhimmanci da kuma buɗe sabbin damammakin zuba jari a fannoni masu…

Ci Gaba Da Karatu “Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya” »

Kimiya, Labarai, Najeriya

Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya
Published: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya
Published: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Sallar Rokon Ruwa A SaudiyaPublished: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da sallar roƙon ruwa a Saudiyya saboda ƙarancin ruwa da tsananin zafi dake kasar take Fuskanta. A safiyar yau, Alhamis, an gudanar da sallar roƙon ruwa (Salat al-Istisqa) a wurare daban-daban a faɗin ƙasar Saudiyya, bisa umarnin hukumomin addini da gwamnati, domin neman rahamar Allah bayan dogon lokaci ba tare da samun ruwan…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa
Published: February 12, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa
Published: February 12, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu GarkuwaPublished: February 12, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan jihar Gombe ta ce ta samu nasarar ceto wani mutum da aka yi garkuwa da shi a kauyen Tingile, yankin Birin Fulani da ke Karamar Hukumar Nafada a jihar Gombe Najeriya. A cikin wata sanarwa da Jami’in Hulda da Jama’a na rundunar, DSP Buhari Abdullahi ya fitar, ya ce lamarin ya faru…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa” »

Najeriya, Tsaro

Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv
Published: February 12, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv
Published: February 12, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasha Takai Mummunan Hari Birnin KyivPublished: February 12, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rasha ta kai hari mai tsanani kan birnin kyiv da makamai masu linzami a yau Alhamis, inda makaman suka fada kan gine gine masu yawa. Magajin garin birnin na Kyiv Vitali Kilischko ya fada a dandalin Telegram cewa, Rasha tana ci gaba da kai wa birnin farmaki mai tsanani. Kilischko yace harin ya afkawa gidajen…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar
Published: February 12, 2026 at 7:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar
Published: February 12, 2026 at 7:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A QatarPublished: February 12, 2026 at 7:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fara biyan ‘yan kasar Afghanistan da suka makale a Qatar kudi domin su koma kasar su, a wani yunkur na rufe sansanin da suke zaune, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dakatar da shirin sake tsugunar da su a Amurka, domin fargabar da suke yi cewa zaman su a…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar” »

Amurka, Labarai

Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba
Published: February 12, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba
Published: February 12, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu BaPublished: February 12, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya fada ranar laraba cewa, basu cimma takamammen matsaya ba da PM Isra’ila Benjamin Netanyahu bayan shawarwari da suka yi game da lamarin Iran, duk da haka yace Amurka zata ci gaba da shawarwari da Iran watakil a cimma yarjejeniya. Netanyahu, wanda ake tsammanin zai matsawa shugaba Trump ya fadada batutuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba
Published: February 12, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba
Published: February 12, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke KarbaPublished: February 12, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Asusun bada lamuni na duniya IMF ya shawarci Afirka ta kudu ta fito da tsari da ka’idoji karara da gwamnati zata bi sau da kafa wajen rage basussuka da gwamnati take karba, asusun yana mai gargadin cewa hasashe kan tattalin arzikin ya fi nuna koma baya, duk da alamun da ake gani na samun ci…

Ci Gaba Da Karatu “Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba” »

Afrika, Labarai

Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu Sojoji
Published: February 12, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu Sojoji
Published: February 12, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu SojojiPublished: February 12, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar mayakan Najeriya ta fada ranar laraba cewa, dakarun Amurka da za su iso kasar cikin makon ni masu zuwa ba zasu je fagen daga ba, duk wani al’amari na tsaron kasar yana hanun dakarun Najeriya. Wannan ya biyo bayan kalaman da wani jami’in Amurka yayi ranar talata cewa ma’aikatar tsaron Amurka da ake kira…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu Sojoji” »

Amurka, Labarai, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 14 15 16 … 101 Next

Sabbin Labarai

  • Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci
  • Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama
  • Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani
  • Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi
  • Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro Afrika
  • Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha Amurka
  • Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango Afrika
  • Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Lumbala Shekaru 30 Bisa Laifin Cin Zarafi Labarai
  • Harin Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Kakakin ‘Yan Tawayen M23 Afrika
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Laraba 11.19.2025 Rediyo
  • Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana Afrika
  • Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.