Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi
Dakarun Amurka ta ruwa a ranar Litinin suka fara killace hanyoyin ruwa na kasar Iran, tare da hana jiragen ruwa shiga ko fita daga tashoshin ruwa na kasar, inji shugaba Donald Trump, Iran tayi barazanar zata rama kan kasashe makwabta a yankin Gulf, bayanda aka tashi baram baram a shawarwari da suka yi a Pakistan,…
Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi” »

