Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika
An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali Tsaro
Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya Rasu Afrika
Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya Labarai
Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya Amurka
Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari Afrika

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
Published: April 14, 2026 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
Published: April 14, 2026 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar KwaraPublished: April 14, 2026 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya ‘yan sandan kasar sun kama mutane 33 wadanda ta bayyana su a zaman ‘yan banga kan zargin wani hari da aka kai kan wani coci a jahar kwara cikin watan Nuwamba, har aka yi garkuwa da mutane 38, kamar yadda rundunar ta fada a ranar talata, a zaman wani mataki na murkushe masu…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar DimokraɗiyyaPublished: April 14, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Papa Roma Leo yayi gargadin cewa akwai kasadar tsarin mulkin demokuradiyya yana kan rushewa a koma mulkin kama kariya, hakan yana kunshe ne a cikin wasikar da fadar Vatican ta fitar a ranar talata, kwana biyu bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki shugaban darikar katholika a shafin sada zumunta. Papa Roma Leo, ba…

Ci Gaba Da Karatu “Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa
Published: April 14, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa
Published: April 14, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare RuwaPublished: April 14, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwana daya da fara hana jiragen ruwa shiga ko fita daga tashoshin ruwan Iran, dakarun Amurka suka ce babu jirgin ruwa ko daya daya tsallake shinge da suka kafa, jiragen ruwa shida sun bi umarni suka juya, wannan shine bayani na farko da aka samu tun bayan da shugaban Amurka Donald trump, ya bada umarnin…

Ci Gaba Da Karatu “Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli
Published: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli
Published: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin JilliPublished: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi karin haske kan harin nan da jiragen yakin Rundunar Sojin Sama ta Kasa (NAF) suka kai a yankin Jilli na Karamar Hukumar Gubio, Jihar Borno, ranar 11 ga Afrilu, 2026. Gwamnati ta bayyana cewa harin ba na kan-mai-uwa da wabi ba ne; an kai shi ne kai-tsaye kan maboyar ’yan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026

Posted on April 14, 2026April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026
Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta TsakiyaPublished: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026

Da alamun za’a ci gaba da shawarwari domin kawo karshin yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila akan Iran a Pakistan, cikin kwanaki masu zuwa, shugaban Amurka Donald Trump ne ya bayyana haka a ranar talata, bayan da aka kasa cimma matsaya a zaman farko, wanda ya sa Amurka ta killace tashoshin ruwan Iran. Jami’ai daga…

Ci Gaba Da Karatu “Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya” »

Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Tsaro

Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai
Published: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai
Published: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El RufaiPublished: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babbar Kotun Tarayya ta bayar da belin Nasir El-Rufai akan wassu sharudda. El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna yana tsare ne a hannun Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuka ta kasa (ICPC). An Bada Belin El Rufai akan Naira Miliyan 200 tare kuma da hanashi hira da ‘yan jarida “An bayar da…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin
Published: April 14, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin
Published: April 14, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar BeninPublished: April 14, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dan hamayya daya a zaben shugabn kasar Benin, Paul Hunkpe ya amince ya sha kaye inda ministan kudi Romuald Wadagni ya saami nasara, kamar yadda tashar talabijn ta kasar ta bada sanarwa a jiya Litinin. Dan shekaru 49 da haifuwa, tsohon babban ma’aikacin kamfanin Deloitte, Wadagni shine mutuminda shugaba mai barin gado ya zaba, kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin DimokraɗiyyaPublished: April 14, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutuminda ya lashe zaben a Hungary, Peter Magyar, yayi alkawari jiya Litinin cewa, zai sake dawo da tsarin demokuradiyya, da kuma ganin kungiyar tarayyar turai ta saki kudade da suka kamata ace kasar taci gajiyar su, bayan gagarumar nasarar da jam’iyyar sa ta samu kan shugaba mai barin gado wanda dan lelen ‘yan tafiyar MAGA…

Ci Gaba Da Karatu “Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
Published: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
Published: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake YakePublished: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Papa Roma Leo, ya fadawa kamfanin dilancin labarai na Reuters cewa zai ci gaba da suka kan dukkan wani matakin yaki, bayanda shugaba Donald Trump ya caccaki shugaban darikar katholika mai mabiya bilyan daya da milyan dari hudu a fadin duniya. A kalamai da yayi cikin jirginsa kan hanyar sa ta zuwa birnin Algiers, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba
Published: April 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba
Published: April 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump BaPublished: April 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jiya Litinin, Kawayen Amurka a Kungiyar tsaro ta NATO, sunce ba za su shiga cikin matakin Shugaba Trump na killace tashoshin ruwan Iran ba, suna masu shawarar cewa, za su shiga cikin lamarin ne da zarar an daina yaki, matakin da babu mamaki zai fusata shugaba Trump, kuma ya kara bata dangantaka tsakanin kasashe da…

Ci Gaba Da Karatu “Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 12 13 14 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja Labarai
  • Umar Aliyu, Shugaban Magoya Bayan Wikki Tourist
    Jagorancin Wikki Tourist FC Na Samun Yabo Wasanni
  • Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
  • Anfara Samun Sakamakon Wucin Gadi a Kasar Guinea Conakry Labarai
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu Afrika
  • Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A Nairobi Afrika
  • Mayakan M23 Sun Tsagaita Wuta A Gabashin Kwango Labarai
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.