Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika
Jagoran Adawar Uganda Bobi Wine Ya Fice Daga Kasar Afrika
Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran Afrika
Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza Labarai
Kungiyar Kwadago Ta Shirya Zanga-Zanga A Najeriya Najeriya
Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta Tsaro

Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Ce Albashin ₦70,000 Ya Gaza Biyan Bukatun Ma’aikata
Published: August 7, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Ce Albashin ₦70,000 Ya Gaza Biyan Bukatun Ma’aikata
Published: August 7, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Ce Albashin ₦70,000 Ya Gaza Biyan Bukatun Ma’aikataPublished: August 7, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyoyin ƙwadago na Najeriya (NLC) sun bukaci Gwamnatin kasar ta gaggauta sake duba mafi ƙarancin albashin ma’aikata na ƙasa wanda a halin yanzu yake kan ₦70,000, suna masu cewa ya daina dacewa da halin tsadar rayuwa da hauhawar farashin kayayyaki. Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya bayyana cewa hauhawar farashin abinci, sufuri, gidaje da sauran muhimman…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Ce Albashin ₦70,000 Ya Gaza Biyan Bukatun Ma’aikata” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

NUJ Gombe Ta Ƙarfafa Bin Ɗa’a A Aikin Jarida, Ta Kaddamar Da Kwamitin Ladabtarwa
Published: August 7, 2026 at 6:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NUJ Gombe Ta Ƙarfafa Bin Ɗa’a A Aikin Jarida, Ta Kaddamar Da Kwamitin Ladabtarwa
Published: August 7, 2026 at 6:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NUJ Gombe Ta Ƙarfafa Bin Ɗa’a A Aikin Jarida, Ta Kaddamar Da Kwamitin LadabtarwaPublished: August 7, 2026 at 6:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), reshen jihar Gombe, ta amince da kafa Kwamitin Da’a da Ladabtarwa da kuma Kwamitin Jagoranci kan Hulɗa da ‘Yan Takarar Jam’iyyun Siyasa gabanin Babban Zaɓen shekarar 2027. An cimma wannan matsaya ne a taron Majalisar Ƙungiyar (Congress) da aka gudanar a zauren taro na Ma’aikatar Yaɗa Labarai, Tsare-tsare…

Ci Gaba Da Karatu “NUJ Gombe Ta Ƙarfafa Bin Ɗa’a A Aikin Jarida, Ta Kaddamar Da Kwamitin Ladabtarwa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da Borno
Published: August 6, 2026 at 6:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da Borno
Published: August 6, 2026 at 6:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da BornoPublished: August 6, 2026 at 6:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Raya Yankin Kogin Benue ta Sama (Upper Benue River Basin Development Authority UBRBDA) ta ƙaddamar da rabon takin zamani da sauran kayan tallafin noma kyauta ga manoma a jihohin Gombe, Yobe da Borno, domin ƙara yawan amfanin gona da inganta rayuwar manoma a yankunan karkara. Shirin, wanda Babban Daraktan Hukumar, Dr. Mahmud Sunusi Muhammad,…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da Borno” »

Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A Gombe
Published: August 6, 2026 at 4:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A Gombe
Published: August 6, 2026 at 4:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A GombePublished: August 6, 2026 at 4:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta sake jaddada aniyarta ta inganta lafiyar uwa da jariri ta hanyar ƙarfafa shayar da jarirai nono kaɗai, yayin bikin Makon Shayar da Jarirai Nono na Duniya na shekarar 2026. Ma’aikatar Lafiya ta jihar Gombe, tare da Ma’aikatar Harkokin Mata da Ci Gaban Al’umma da Hukumar Kula da Lafiya Matakin Farko ta…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A Gombe” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya
Published: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya
Published: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin HanyaPublished: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan jihar Gombe ta sanar da ƙara tsaurara aiwatar da dokokin zirga-zirga da ƙa’idojin kiyaye lafiyar masu amfani da hanyoyi a faɗin jihar, a wani mataki na rage take dokokin hanya da tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin al’umma. Rundunar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne bisa umarnin Babban Sufeto Janar na…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai
Published: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai
Published: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono KaɗaiPublished: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Ma’aikatan Jinyar Yara ta Najeriya (NANPAN), reshen jihar Gombe, ta ƙara ƙaimi wajen wayar da kan al’umma kan muhimmancin shayar da jarirai nono kaɗai a matsayin wata muhimmiyar hanya ta inganta lafiyar uwa da jariri. An gudanar da gangamin wayar da kan ne a ƙarƙashin taken “Shayar da Jarirai Nono Domin Samar da Kyakkyawar…

Ci Gaba Da Karatu “NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba
Published: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba
Published: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga SatumbaPublished: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ƙarin albashi ga jami’an Rundunar Sojin Najeriya da ya kai tsakanin kashi 30 zuwa 80 cikin ɗari, a wani mataki da gwamnatin tarayya ta ce na inganta jin daɗin jami’an tsaro da ƙarfafa musu gwiwa wajen gudanar da ayyukansu. Sanarwar da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar Gombe
Published: August 2, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar Gombe
Published: August 2, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar GombePublished: August 2, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Kula da Agajin Gaggawa ta jihar Gombe (GOSEMA) ta kammala horon ƙara wa juna sani na kwanaki uku ga mambobin Kwamitocin Kula da Agajin Gaggawa na Ƙananan Hukumomi (Local Emergency Management CommitteesvLEMCs), da nufin ƙarfafa shirye-shiryen tunkarar bala’o’i da inganta ayyukan ba da agajin gaggawa a faɗin jihar. An gudanar da horon ne ƙarƙashin…

Ci Gaba Da Karatu “GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya
Published: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya
Published: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman LafiyaPublished: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Universal Peace Federation (UPF) ta Yankin Yammacin Afirka ta nemi a ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da Hukumar Bincike da Bunƙasa Ilimi ta Ƙasa (NERDC) domin inganta ilimin zaman lafiya da kuma ɗorewar zaman tare cikin lumana a Najeriya da sauran ƙasashen yankin. Wannan na ƙunshe ne cikin wata ganawa da wakilan UPF suka gudanar…

Ci Gaba Da Karatu “UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Published: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Published: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida BaPublished: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ci gaba da aiwatar da ƙudirin Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na dawo da cikakken tsaro a faɗin Najeriya, Hukumar Kula da Ƙananan Makamai da Makamai Masu Sauƙin Sarrafawa ta Ƙasa (NCCSALW), ƙarƙashin Ofishin Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro (ONSA), ta lalata makamai 2,809 da jami’an tsaro suka kwato daga hannun…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 12 13 14 … 175 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas Najeriya
  • Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi Afrika
  • Majalisar Dokokin Kamaru Ta Amince Da Wasu Sauye Sauye Afrika
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
  • Afrika Ta Kudu Ta Dora Haraji Mai Yawa Kan Karafa Afrika
  • Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba Labarai
  • Rasuwar Tsohon Shugaban NUJ FCT, Osambedwan, Babban Rashi Ne — Ferfesa Alkali Afrika
  • Netanyahu Ya Umarci Rundunar Sojoji Takara Fadada Ayyukanta A Lebanon Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.