Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon
Prime Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya fada jiya Alhamis cewa, yana neman shawarwari kai tsaye da hukumomin Lebanon a Beiruit, kwana daya bayan da Isra’ila ta kai hari mafi muni da bama-bamai tun fara yakin, har ta halaka mutane dari uku, wanda ya jefa yarjejeniyar tsagaita wuta da shugaba Donald Trump ya kulla da Iran,…
Ci Gaba Da Karatu “Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon” »

