Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7
A jiya Alhamis, jami’an kasar Faransa sun musanta ware kasar Afirka ta Kudu daga jerin kasashen da aka gayyata zuwa taron shugabannin kasashen G7 a watan Yuni saboda matsi daga fadar Washington, suna mai cewa an gayyaci kasar Kenya ne maimakon ta, kafin zuwa shugaban Faransa Emmanuel Macron nan gaba cikin shekarar nan. Faransa ta…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7” »

