Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya Afrika
An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya
Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon Kasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda Najeriya
Kasar Amurka Da Denmark Suna Rikici Akan Iyakar Greenland Amurka

Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7
Published: March 27, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7
Published: March 27, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7Published: March 27, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A jiya Alhamis, jami’an kasar Faransa sun musanta ware kasar Afirka ta Kudu daga jerin kasashen da aka gayyata zuwa taron shugabannin kasashen G7 a watan Yuni saboda matsi daga fadar Washington, suna mai cewa an gayyaci kasar Kenya ne maimakon ta, kafin zuwa shugaban Faransa Emmanuel Macron nan gaba cikin shekarar nan. Faransa ta…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya
Published: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya
Published: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin CinikayyaPublished: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabar kungiyar cinikayya ta duniya Ngozi Okonjo Iweala, tayi kira ga kasashe a jiya Alhamis da su kawo gyare gyare a dokokin cinikayya ta duniya, inda tace yadda ake gudanar da abubuwa a da ya shude, biyo bayan shekara me cike da hargitsi da aka shiga sakamakon harajin kayan fito da Amurka ta kakaba, da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar
Published: March 27, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar
Published: March 27, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin KasarPublished: March 27, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar baitul mali ta Amurka tace sa hannun shugaba Donald Trump zai bayyana a cikin kudin kasar da za’a buga nan gaba, domin bikin samun ‘yancin kasar na shekaru 250. Wannan shine na farko da za’a sa sahannun shugaba dake kan mulki a kan kudi, yayin da kuma za’a goge sa hannun ma’ajin kudi na…

Ci Gaba Da Karatu “Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar” »

Amurka, Labarai, Sana'o'i

Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar
Published: March 27, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar
Published: March 27, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin KasarPublished: March 27, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis, wani alkali a Amurka ya kalubalanci dalilin da yasa gwamnatin Amurka ta hana hambararren shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro amfani da kudi daga kasar sa domin biyan lauyoyin da zasu kare shi a kotu bisa zargin safarar miyagun kwayoyi da Amurkan ke masa. Amma alkalin ya ce ba zai yi watsi da…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaba Trump Yace Zai Dakatar Da Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran
Published: March 27, 2026 at 8:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Zai Dakatar Da Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran
Published: March 27, 2026 at 8:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Zai Dakatar Da Kai Hari Cibiyar Makamashin IranPublished: March 27, 2026 at 8:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da cewa zai dage kai hari kan cibiyar makamashi ta kasar Iran har zuwa kwanaki 10, kamar yadda fadar gwamnatin Tehran ta bukata, kuma yace tattaunawa da Iran na tafiya yadda ake so, duk da cewa jami’an Iran sun yi watsi da kudurin da aka gabatar na kawo karshen…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Zai Dakatar Da Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA
Published: March 27, 2026 at 8:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA
Published: March 27, 2026 at 8:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFAPublished: March 27, 2026 at 8:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis, shugaban hukumar kwallon kafa ta Senegal Abdoulaye Fall, ya dau alwashin yaki da hukuncin da hukumar kwallon Afirka wato CAF ta Yanke na kwace kofin cin gasar kwallon Afirka daga kasar. Yace a hukumar kwallon kafa ta Senegal bazata yadda ta fadi ba a wannan handama da babakere da aka yi mata,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA” »

Afrika, Labarai, Wasanni

Majalisar Dinkin Duniya Ta Amince Da Kudurin Kasar Ghana
Published: March 27, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dinkin Duniya Ta Amince Da Kudurin Kasar Ghana
Published: March 27, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dinkin Duniya Ta Amince Da Kudurin Kasar GhanaPublished: March 27, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dinkin Duniya ta amince da kudurin da kasar Ghana ta gabatar a ranar Laraba na ta yarda da bautar da mutane a ketaren tekun Atlantika a matsayin laifi mafi muni ga dan Adam, kuma an yarda da kudurin neman diyya, duk da bijirewa da aka samu daga Turai da kuma Amurka. Ghana tace ana…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dinkin Duniya Ta Amince Da Kudurin Kasar Ghana” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take Fako
Published: March 27, 2026 at 6:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take Fako
Published: March 27, 2026 at 6:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take FakoPublished: March 27, 2026 at 6:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila ta cire sunan ministan harkokin wajen Iran Abbas Araqchi da kakakin majalisar kasar Mohammad Baqer Qalibaf daga jerin mutanen da suke fakon ran su bayan da Pakistan ta bukaci fadar Washington da ta matsawa Isra’ila kada ta nemi kashe su, kamar yadda wani dan Pakistan dake da masaniya kan abun ya shaidawa kamfanin dillancin…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take Fako” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da Iran
Published: March 27, 2026 at 6:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da Iran
Published: March 27, 2026 at 6:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da IranPublished: March 27, 2026 at 6:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donlad Trump ya ce ‘yan kasar Iran, mutane ne da suka kware wajen tattaunawa kan cimma yarjejeniya, amma ya kara da cewa baya zaton zai yi wata yarjejeniya da su don kawo karshen yakin da Isra’ila da Amurka suke yi da Iran din. Da yake magana yayin wata tattaunawa da majalisar ministoci a…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Wani Jami’in Iran Yace Amurka Taso Kanta A Tattaunawar Tsagaita Wuta
Published: March 27, 2026 at 6:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Jami’in Iran Yace Amurka Taso Kanta A Tattaunawar Tsagaita Wuta
Published: March 27, 2026 at 6:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Jami’in Iran Yace Amurka Taso Kanta A Tattaunawar Tsagaita WutaPublished: March 27, 2026 at 6:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani babban jami’in Iran ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Alhamis cewa matsayar da Amurka ta gabatar na tsaida yakin da ake tafkawa tsakanin sun so kan su da yawa, kuma babu adalci a cikin sa. Jami’in ya jaddada cewa har yanzu akwai kofar tattaunarwa sulhu ta diplomasiyya, duk da cewa a…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Jami’in Iran Yace Amurka Taso Kanta A Tattaunawar Tsagaita Wuta” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 16 17 18 … 140 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak Labarai
  • Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya Amurka
  • Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki Afrika
  • Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki Labarai
  • INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi Najeriya
  • An Kai Shugaban Kasar Venezuela Kotu Amurka
  • Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco Afrika
  • Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.