Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika
Jirgin Ruwan ‘Yan Gudun Hijira Ya Nitse Kogi A Tunisiya Labarai
Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2 Sauran Duniya
Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu Afrika
Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz Wasanni
Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran Afrika

Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya
Published: April 6, 2026 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya
Published: April 6, 2026 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A NajeriyaPublished: April 6, 2026 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 26 ne suka rasa rayukan su a wasu hare-hare daban daban guda uku a Nigeria cewar sojoji, da jami’a. An kashe a kalla mutane 17 ranar Asabar, lokacin da ‘yan bindiga suka farma mazauna unguwar Mbalom a yankin arewacin Gwer a arewacin jihar Benue. Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya tabbatar da…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida
Published: April 6, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida
Published: April 6, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan JaridaPublished: April 6, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump yayi barazanar kulle dan jaridar da ya fara yada rahoton cewa Dakaru na neman sojan jirgin Amurka F-15 da Iran ta kado. Trump bai fadi sunan dan jaridar ba, ko kuma kafar yada labaran da yake wa aiki. Ya ce rahoton zai iya sanarwa da Iran me ake ciki, ya saka…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka
Published: April 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka
Published: April 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da AmurkaPublished: April 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Litinin Iran tace tana so a kawo karshen yakin da take tafkawa tsakanin ta da Isra’ila da Amurka na dindindin, ta kuma yi watsi da matsin lambar da ake mata na tayi gaggawar bude mashigin ruwa na Hormuz, ƙarƙashin yarjejeniyar tsagaita wuta na wucen gadi, yayin da Amurka da Iran ke duba yadda…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A Edo
Published: April 6, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A Edo
Published: April 6, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A EdoPublished: April 6, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), sun kai samame a wata babbar ma’ajiyar miyagun kwayoyi a jihar Edo, inda suka kwace kilogram 1,378 na tabar wiwi da ake zargin an ɓoye, tare da kama wani da ake zargi da hannu a lamarin. Kwamandan NDLEA a jihar Edo, Dr. Mitchell…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A Edo” »

Afrika, Najeriya, Tsaro

Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A Kasar
Published: April 6, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A Kasar
Published: April 6, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A KasarPublished: April 6, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da shirin biyan bashin naira tiriliyan 3.3 domin warware tsofaffin basussukan da suka daɗe suna addabar ɓangaren wutar lantarki a Najeriya. Sanarwar daga fadar shugaban ƙasar ta ce bashin ya taru ne daga shekarar 2015 zuwa 2025, kuma an cimma yarjejeniya kan adadin domin kawo ƙarshen matsalar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A Kasar” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar Iran
Published: April 6, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar Iran
Published: April 6, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar IranPublished: April 6, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aikin ceton ya gudana da kusan cikakkiyar daidaito. A Cikin duhun dare, sojojin musamman na Amurka sun kutsa cikin ƙasar Iran ba tare da an gano su ba, inda suka haye wani tsauni mai tsawon ƙafa 7,000, sannan suka ceto wani ƙwararren matukin jirgi na Amurka da ya makale, suka kai shi zuwa wani wuri…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar Iran” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ukraine Da Syria Zasuyi Haɗin Gwiwar Tsaro
Published: April 6, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Da Syria Zasuyi Haɗin Gwiwar Tsaro
Published: April 6, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Da Syria Zasuyi Haɗin Gwiwar TsaroPublished: April 6, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ukraine da Syria sun yi alƙawarin ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro a tattaunawar da suka gudanar a jiya Lahadi, kamar yadda shugaban Ukraine, Volodymyr Zelenskyy, ya bayyana, yayin da Kyiv ke ƙoƙarin faɗaɗa ƙwarewar ta a fannin soja a yankin, bayan barkewar yaƙin Amurka, Isra’ila da Iran. Zelenskyy, wanda ke ci gaba da rangadin ƙasashen Gabas…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Da Syria Zasuyi Haɗin Gwiwar Tsaro” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran
Published: April 6, 2026 at 7:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran
Published: April 6, 2026 at 7:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan IranPublished: April 6, 2026 at 7:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ƙara matsin lamba kan Iran a jiya Lahadi, inda ya yi barazanar kai hari kan tashoshin wutar lantarki da gadoji na ƙasar a ranar Talata, idan ba a buɗe mashigar ruwa mai muhimmanci na Hormuz ba. A cikin wani saƙo da ya wallafa a dandalin Truth Social jiya Lahadin Easter,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Zata Karbi ‘Yan Gudun Hijirar Da Amurka Ta kora
Published: April 6, 2026 at 7:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Zata Karbi ‘Yan Gudun Hijirar Da Amurka Ta kora
Published: April 6, 2026 at 7:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Zata Karbi ‘Yan Gudun Hijirar Da Amurka Ta koraPublished: April 6, 2026 at 7:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo ta sanar cewa za ta karɓi ‘yan ƙasashen waje da Amurka ke korar su daga ƙasar, ƙarƙashin wata sabuwar yarjejeniya da gwamnatin Donald Trump, kamar yadda gwamnati a Kinshasa ta bayyana a cikin wata sanarwa jiya Lahadi. Gwamnatin ta ce za ta fara karɓar waɗanda aka kora daga watan Afrilu, amma ba…

Ci Gaba Da Karatu “Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Zata Karbi ‘Yan Gudun Hijirar Da Amurka Ta kora” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Rundunar Sojin Najeriya Ta Kubutar Da Wasu Mutane 31 Da Aka Yi Garkuwa Dasu
Published: April 6, 2026 at 7:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin Najeriya Ta Kubutar Da Wasu Mutane 31 Da Aka Yi Garkuwa Dasu
Published: April 6, 2026 at 7:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Sojin Najeriya Ta Kubutar Da Wasu Mutane 31 Da Aka Yi Garkuwa DasuPublished: April 6, 2026 at 7:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin Najeriya ta bayyana a jiya Lahadi cewa ta kuɓutar da wasu fararen hula 31 da aka yi garkuwa da su, inda aka kai wani hari a wata coci a Arewa maso yammacin jihar Kaduna, An kuma gano gawar mutane biyar a wurin da lamarin ya faru. Sojin sun ce harin ya faru ne…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin Najeriya Ta Kubutar Da Wasu Mutane 31 Da Aka Yi Garkuwa Dasu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 17 18 19 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Akwai Bukatar Hukunci Mai Tsanani Ga Duk Wanda Yayi Fyade Najeriya
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda Afrika
  • Wani Jirgin Kasa Yayi Hatsari A Kudancin Spain Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta Labarai
  • Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington Afrika
  • Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato Afrika
  • Shirin Manuniya Kashi Na Daya, Yau Juma’a 11.21.25 Shirye-Shirye
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.