Kasar India Ta Sayi Iskar Gas Daga Iran
Ƙasar India ta sayi kayanta na farko na iskar gas daga hannun Iran cikin shekaru da dama, bayan da Amurka ta ɗan sassauta takunkumin da ta ƙaƙaba wa Tehran kan man fetur da sauran man da aka tace, kamar yadda bayanan LSEG da wasu majiyoyi uku daga masana’antar suka bayyana. India ta dakatar da sayen…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar India Ta Sayi Iskar Gas Daga Iran” »

