Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki Amurka
Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan Labarai
Shugaba Trump Ya Amince Da Tsawaita Cinikayya Tsakanin Amurka Da Kasashen Afirka Afrika
Abun Da Kuke Buƙatar Sani Game Da Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka 2025 Wasanni
Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran Labarai

Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70
Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70
Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kiwon lafiya ta MDD tace yawan wadanda suka halaka Sakamakon harin da aka kai kan wani asibiti da jirgin yaki da bashi da matuki a Sudan ya haura zuwa 70, adadin da ya hada da mata da yara, da masu aikin kiwon lafiya, saboda an sami karin gawarwarki da ake zakulowa karkashin baraguzai. An…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka
Published: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka
Published: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin AmurkaPublished: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata a New York, shugaban kasar Ghana, John Daramani Mahama, ya soki manufofin gwamnatin Amurka, kan abunda ya kira amincewa da goge tarihin bakar fata, yana mai cewa hakan zai iya shafar wasu lamura sosai. Tun bayan da ya dawo kan madafun iko, shugaba Donald Trump, ya auna hukumomi da cibiyoyin al’adun gargajiya, da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Siyasa

Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da IranPublished: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kungiyar dillalan mai a Kenya ya gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa daruruwan dillalan mai suna fuskantar karancin mai sakamakon yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila kan Iran, ya kara da cewa kamar kashi 20 cikin dari na dillalai ne suke Fuskantar matsalar, bayan da hukumar kayyade farashin mai ta tsaida farashi duk…

Ci Gaba Da Karatu “Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Isra’ila Zata Mamaye Lebanon
Published: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Zata Mamaye Lebanon
Published: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Zata Mamaye LebanonPublished: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila zata mamaye Lebanon har zuwa gabar kogin Litani, yankin da Ministan tsaron kasar, Isra’ila Katz, ya fada ranar talata a zaman “yankin tsaro,” wadda shine a karon farko, da bani yahudun ta fito fili da nufin kasar na mamaye kusan kashi 10 cikin dari na Lebanon. A wani taro da babban hafsan hafsoshin kasar,…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Zata Mamaye Lebanon” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Posted on March 25, 2026March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026
Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da IranPublished: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Prime Ministan Pakistan Shebbaz Shariff, ya fada ranar talata cewa a shirye yake ya zama mai masaukin baki a shawarwari tsakanin Amurka da Iran na kawo karshen yakin na yankin Gulf, kwana daya bayan da shugaban Amurka Donald Trump, ya dakatar da barazanar da yayi na kai hari kan cibiyoyin wutan lantarki na Iran, cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta
Published: March 25, 2026 at 7:46 AM | By: Bala Hassan

Posted on March 25, 2026 By Bala Hassan No Comments on Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta
Published: March 25, 2026 at 7:46 AM | By: Bala Hassan
Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba  ArtetaPublished: March 25, 2026 at 7:46 AM | By: Bala Hassan

Kocin Arsenal Mikel Arteta ya ce, Eberechi Eze ba zai buga wasannin sada zumunta da Ingila za ta buga da Uruguay da Japan ba saboda raunin da ya samu a cinyarsa, bayan da dan wasan tsakiya mai tsaron baya ya sha kashi da ci 2-0 a hannun Manchester City a wasan karshe na gasar cin…

Ci Gaba Da Karatu “Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta” »

Wasanni

Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila
Published: March 25, 2026 at 7:24 AM | By: Bala Hassan

Posted on March 25, 2026 By Bala Hassan No Comments on Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila
Published: March 25, 2026 at 7:24 AM | By: Bala Hassan
Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A IngilaPublished: March 25, 2026 at 7:24 AM | By: Bala Hassan

‘Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wani rahoto na cewa an yi wa ɗan wasan gefe na tawagar ƙungiyar ƙwallon ƙafa na Super Eagles Alex Iwobi fashi a gidansa da ke Ingila, inda aka kiyasta cewa an sace kayayyaki masu daraja da kudinsu ya haura sama da biliyan 1 na kudin Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila” »

Wasanni

An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato
Published: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato
Published: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar FilatoPublished: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matsalolin tsaro dake da fuskoki daban-daban da suka addabi al’ummar jihar Filato na dab da kawo karshe, bayan hukumomi sun fara gano wadanda ke warware kokarin zaman lafiya a jihar. Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ne ya bayyana hakan, yayinda al’ummar musulmin jihar Filato suka kai masa gaisuwar Sallah a fadar gwamnatin jihar. Gwamnan jihar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja
Published: March 24, 2026 at 8:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja
Published: March 24, 2026 at 8:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar NejaPublished: March 24, 2026 at 8:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daruruwan Tsoffin ma’aikatan Gwamnatin Jihar Nejan Najeriya ne Suka Gudanar da zanga zanga Domin nuna rashin jin dadin kin biyansu hakkokin su na barin aiki har na tsawon shekaru, ‘Yan fashon dai wadanda suka mamaye Babban dakin taro na Legbo kutigi dake daura da gidan Gwamnatin Jihar Nejan sunce wasu daga cikinsu sun share kimanin…

Ci Gaba Da Karatu “Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja” »

Labarai

Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique
Published: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique
Published: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga MozambiquePublished: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ukraine ta nuna sha’awar sayen iskar Gas daga kasar Mozambique, kamar yadda shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelensky ya fada ranar Litinin, ganin fadi tashin da Kyivi ke yi na samun wadataccen makamashin, sakamakon hare haren da Rasha take kaiwa cibiyoyinta na samar da iskar gas din a cikin kasar. Kamin fara wannan yakin, Ukraine tana…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 18 19 20 … 140 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka. Najeriya
  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya Afrika
  • Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar Kenya Sauran Duniya
  • Cutar Zazzabin Lassa Tayi Ajalin Mutum 1 Yayinda Mutane 11 Suka Kamu A Jihar Gombe Najeriya
  • Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya Amurka
  • Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine Tsaro
  • Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.