Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco Wasanni
Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs) Labarai
Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo Najeriya
An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Benin Afrika
Na Duke Tsohon Ciniki Shirye-Shirye

Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida
Published: February 24, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida
Published: February 24, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan ShidaPublished: February 24, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bankin duniya yana shirin zai baiwa Mozambique rancen kudi dala bilyan shida galibi da sassaucin gaske domin ayyukanta na samar da abubuwan more rayuwa ga al’umarta cikin shekaru biyar masu zuwa, kamar yadda wani babban jami’in bankin ya fada ranar Litinin. Baitul malin gwamnatin kasar yana fuskantar mawuyacin hali, har ma asusun bada lamuni na…

Ci Gaba Da Karatu “Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida” »

Labarai, Sauran Duniya

Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham
Published: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham
Published: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar ShamPublished: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin Amurka sun fara ficewa daga babban sansanin su dake arewa maso gabashin kasar Sham a ranar Litinin, a cewar wasu jami’an tsaron kasar su 3. Wannan na daga cikin tsarin ficewar sojojin Amurka daga Sham baki daya, yayin da gwamnatin fadar Damascus dake kawance da Amurka ta karfafa iko a ragamar mulkin kasar….

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade
Published: February 23, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade
Published: February 23, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar KudadePublished: February 23, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu tsirarrun Jami’an shige da fice na Afirka ta Kudu sun yi amfani da matsayin su don cimma burin su ta hanyar karban kudade a wurin mutane suna sama musu visa da takardun zama a kasa, kamar yadda wani binciken gwamnati ya bankado a Ranar Litinin. Shugaban kasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ne ya…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade” »

Afrika, Labarai

Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai
Published: February 23, 2026 at 6:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai
Published: February 23, 2026 at 6:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan KaiPublished: February 23, 2026 at 6:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gurfanar da dan tsohon shugaban kasar Zimbabwe, Robert Mugabe a wata kotu a kasar Afrika ta Kudu ranar Litinin inda ake tuhumar sa da yunkurin aikata kisan kai, bayan da aka harbe, tare da raunata wani me kula da furanni a makon daya gabata a wani gida a birnin Johannersburg, inda dan Mugaben ke…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai” »

Afrika, Sauran Duniya

Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan
Published: February 23, 2026 at 6:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan
Published: February 23, 2026 at 6:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar SudanPublished: February 23, 2026 at 6:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Chadi ta rufe iyakar ta da kasar Sudan a yau Litinin, bayan da yakin basasar da ake tafkawa tsakanin rundunar sojin Sudan da dakarun tawaye na RSF, yayi sanadiyar hallaka sojojin Chadi 5, a cewar wasu majiyoyi biyu da suka zanta da kamfanin dillancin labarai na Reuters. Yakin da ake ta tafkawa tun a…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan” »

Afrika, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai Mulki
Published: February 23, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai Mulki
Published: February 23, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai MulkiPublished: February 23, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gidan talabijin na KCNA, na kasar Koriya Ta Arewa, ya ruwaito cewa, jam’iyya mai Mulki ta kasar Koriya ta Arewa ta sake zaben shugaban kasar Kim Jong Un a matsayin babban sakataren jam’iyyar a rana ta hudu na taron majalisar wakilan kasar a ranar Lahadi. A cikin wani rahoto na jinjinawa, ta yabawa Kim da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai Mulki” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera
Published: February 23, 2026 at 10:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026

Posted on February 23, 2026February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera
Published: February 23, 2026 at 10:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026
Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio OsegueraPublished: February 23, 2026 at 10:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 23, 2026

Jami’ai a Mexico sunce an kashe shugaban masu shan kwaya Nemesio Oseguera, wanda aka fi sani da ‘El Mencho’ a wani samame da sojoji suka kai a ranar Lahadi, yayin da gwamnatin kasar ke kara matsin lamba kan ‘yan kungiyar bayan barazanar shiga tsakani da Amurka. Ma’aikatar tsaron kasar Mexico ta ce wani harbin da…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha
Published: February 23, 2026 at 5:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha
Published: February 23, 2026 at 5:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A RashaPublished: February 23, 2026 at 5:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani harin makami mai linzami da Ukraine ta kai ya yi mummunar barna a kan ababen more rayuwa da makamashi tare da dakile samar da wutar lantarki da zafi da kuma ruwa a yankin Belgorod na Rasha da ke kan iyaka da Ukraine, in ji gwamnan yankin a safiyar ranar Litinin. “A sakamakon haka, an…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha” »

Afrika, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka
Published: February 23, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka
Published: February 23, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da AmurkaPublished: February 23, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta nuna cewa a shirye take ta ba da rangwame kan shirinta na nukiliya a tattaunawar da za ta yi da Amurka don mayar da martani ga dage takunkumin da aka kakaba mata da kuma amincewa da hakkinta na inganta sinadarin Uranium, a kokarinta na dakile harin Amurka. Bangarorin biyu dai na ci gaba…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya
Published: February 23, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya
Published: February 23, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A SomaliyaPublished: February 23, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya a ranar Juma’a ta ce, taimakon abinci da abinci mai gina jiki na ceton rai a Somaliya zai iya tsayawa nan da watan Afrilu matukar ba a samar da wani sabon tallafi ba, lamarin da ke jefa miliyoyin mutane cikin hadarin tabarbarewar yunwa. Kimanin mutane miliyan 4.4…

Ci Gaba Da Karatu “Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 5 6 7 … 101 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar Amurka
  • Shugaba Tinubu Ya Umarci Janye ‘Yan Sanda Masu Gadin Ministoci Tsaro
  • Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha Afrika
  • ‘Yan Agajin Izalar Jos Sunyi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar China Ta Daina Bada Bashi Da Dalar Amurka Sai Da Kudin Kasar Yuan Labarai
  • Rundunar Sojin Amurka Zasu Kaiwa Iran Hari Amurka
  • Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta Labarai
  • Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.