Shugaba Tinubu Zai Shafe Makonni Uku A Hutun Shekara-Shekara
Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja a yau zuwa Turai domin fara hutun shekara-shekara na tsawon makonni uku. A cewar wata sanarwa da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai da Dabarun Sadarwa, Bayo Onanuga, ya fitar, London a Birtaniya ce za ta kasance zangon farko na ziyarar…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Zai Shafe Makonni Uku A Hutun Shekara-Shekara” »

