Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas
Ma’aikatar albarkatun ma’adinai ta musanta zargin da kungiyar dattan Arewa (NEF) ta yi cewa gwamnatin tarayya ta kafa masana’antar sarrafa gwal a Legas tare da karya ƙa’idar daidaiton tarayya. A wata sanarwa da Segun Tomori, mataimaki na musamman kan yaɗa labarai ga ministan albarkatun ma’adinai, Dele Alake, ya fitar, ya bayyana cewa masana’antar da ake…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas” »

