Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar Afrika
Bahrain Ta Gabatar Da Kudurin Sulhu Ga MDD Afrika
Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke Amurka
Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe Labarai
Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa Labarai

Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas
Published: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas
Published: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A LegasPublished: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar albarkatun ma’adinai ta musanta zargin da kungiyar dattan Arewa (NEF) ta yi cewa gwamnatin tarayya ta kafa masana’antar sarrafa gwal a Legas tare da karya ƙa’idar daidaiton tarayya. A wata sanarwa da Segun Tomori, mataimaki na musamman kan yaɗa labarai ga ministan albarkatun ma’adinai, Dele Alake, ya fitar, ya bayyana cewa masana’antar da ake…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas” »

Labarai, Siyasa

Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH
Published: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH
Published: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AHPublished: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Azumin Ramadan saura wata ɗaya, bayan da Sarkin Musulmi ya ayyana Talata 20 ga Janairu a matsayin ɗaya ga watan Sha’aban 1447AH Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci a Nijeriya (NSCIA), ya ayyana Talata 20 ga watan Janairu, 2026, a matsayin rana ta farko ta…

Ci Gaba Da Karatu “Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH” »

Najeriya

Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa
Published: January 20, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa
Published: January 20, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar JigawaPublished: January 20, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Jigawa ta bayyana cewa ta samu raguwar matakin talauci da kashi 15 cikin 100 a fadin jihar, sakamakon matakan bunkasa tattalin arziki da ta dauka a baya-bayan nan. Gwamnatin ta ce wannan nasara na nuna yadda shirye shiryenta ke fara haifar da da mai ido. Gidan Rediyon jihar Jigawa ya rawaito cewa Gwamnan…

Ci Gaba Da Karatu “Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa” »

Siyasa

Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi
Published: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi
Published: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan DorayiPublished: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta jagoranci shigar da ƙara kan kisan gillar da aka yi wa wata matar aure da ƴ aƴanta shida a unguwar Dorayi Chiranchi da ke birnin Kano, lamarin da ya jefa al’ummar jihar cikin alhini da girgiza. Gwamnatin ta bayyana kisan a matsayin mummunan aiki na rashin tausayi da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi” »

Tsaro

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu
Published: January 19, 2026 at 9:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu
Published: January 19, 2026 at 9:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba TinubuPublished: January 19, 2026 at 9:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamna Abba na ganawa da Tinubu a yayin da yake shirin sauya sheƙa zuwa APC Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf a yanzu haka na ganawa da shugaban ƙasa Tinubu a fadar shugaban ƙasa dake Abuja kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito. Gwamnan sanye da jar hula da babbar riga ya isa fadar shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu” »

Siyasa

Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami
Published: January 19, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami
Published: January 19, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar MalamiPublished: January 19, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an DSS sun kama tsohon ministan ne jim kadan da barin Gidan Gyaran Hali na Kuje, bayan kammala sharuddan belin sa. Manema labarai sun ruwaito cewa tsohon Babban Lauyan yana fuskantar sabon bincike daga hukumar tsaron farin kaya. An gano cewa jami’an Hukumar EFCC sun samu makamai a gidan Malami da ke Kebbi yayin wani…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami” »

Labarai

Barcelona na hangen Enrique Ko Arteta
Published: January 19, 2026 at 8:08 PM | By: Bala Hassan

Posted on January 19, 2026 By Bala Hassan No Comments on Barcelona na hangen Enrique Ko Arteta
Published: January 19, 2026 at 8:08 PM | By: Bala Hassan
Barcelona na hangen Enrique Ko ArtetaPublished: January 19, 2026 at 8:08 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Barcelona na tunanin ɗauko mai horaswar da ƙungiyar kwallon kafa ta Paris St-Germain Louis Enrique ko kocin Arsenal Mikel Arteta. Barcelona na bukatar daya daga cikin sun don zame ma ta kocin ƙungiyar a nan gaba, sai dai Barcelona mai fafatawa a gasar Laliga na Ƙasar Spain, ta ce har yanzu…

Ci Gaba Da Karatu “Barcelona na hangen Enrique Ko Arteta” »

Wasanni

CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw
Published: January 19, 2026 at 7:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 19, 2026

Posted on January 19, 2026January 19, 2026 By Bala Hassan No Comments on CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw
Published: January 19, 2026 at 7:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 19, 2026
CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape ThiawPublished: January 19, 2026 at 7:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 19, 2026

Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ta dakatar da kocin Senegal Pape Thiaw bayan ya yi abin da bai dace ba a wasan karshe na AFCON 2025 tsakanin Senegal da Morocco masu masaukin baki. Kwamitin ladabtarwa na CAF ya sami Thiaw da laifin karya dokokin gasar bayan ya umarci ‘yan wasansa da su fice daga…

Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland
Published: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland
Published: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar GreenlandPublished: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce, abin da ya kara masa kaimi wajen son mallake tsibirin Greenland shine rashin samun Nobel Price na zamn lafiya da ya yi. Inda ya ce yanzu tunanin sa bai ta’allaka a zaman lafiya kawai ba, yayin da rikici kan Greenland ke neman hura wutar rikicin yakin kasuwanci tsakanin Amurka…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland” »

Amurka

Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar
Published: January 19, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar
Published: January 19, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin KasarPublished: January 19, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun gwamnatin kasar Sham sun kame lardukan da ke arewaci da gabashin kasar gam bayan ficewar dakarun kurdawa cikin gaggawa, a wani yanayi da ya bada mamaki, wanda kuma ya kara karfafa mulkin shugaba Ahmed al-Sharaa. Dakarun kurdawa sun yarda da ficewa daga yankunan Aleppo, da suka dade suna rike da madafun ikon su, har…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 76 77 78 … 142 Next

Sabbin Labarai

  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali Afrika
  • Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai Amurka
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba Wasanni
  • Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage Afrika
  • Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar Labarai
  • Magoya Bayan Obi Sun Yi Tutsu Gabanin Zaben 2027 Siyasa
  • Harin ‘Yan Daba Ya Hallaka Mutane 70 A Kasar Haiti Labarai
  • Domin Inganta Tsaro Najeriya Ta Sayi Jiragen Yaki A Kasar Italiya Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.