Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe Afrika
  • Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya Afrika
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Afrika
  • Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci Afrika
Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno Labarai
Ukraine Da Syria Zasuyi Haɗin Gwiwar Tsaro Labarai
Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika
Gwamnonin Arewa Maso Yammacin Najeriya Sun Halarci Taron Inganta Makashi A Birnin Landan Afrika
Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a Afrika

Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya
Published: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya
Published: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon DuniyaPublished: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana Bikin Kamun Kifi da Bajekolin Al’adun Duniya na Argungu a matsayin wata babbar alama ta haɗin kan Najeriya, gadon al’adu, da kuma karɓuwar al’adun ƙasar nan a idon duniya, yayin da ta jaddada muhimmancin sa wajen bunƙasa tattalin arziki ta hanyar yawon buɗe ido. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya” »

Labarai, Nishadi

Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno
Published: January 22, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno
Published: January 22, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A BornoPublished: January 22, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu majiyoyin tsaro a Najeriya sun ce an kashe sojoji akalla 8, aka raunata wasu 50 a lokacin da ‘yan ta’addan kungiyar Boko Haram suka kai farmaki a kan wani sansanin sojoji dake jihar Borno. Majiyoyin suka ce ‘yan bindigar na Boko Haram sun isa a kan babura da motoci masu sulke a ranar litinin….

Ci Gaba Da Karatu “Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno” »

Tsaro

Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa
Published: January 22, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

Posted on January 22, 2026January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa
Published: January 22, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026
Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin GwiwaPublished: January 22, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

A halin da ake ciki, Kasar Spain ta yi kira ga Tarayyar Turai da ta dauki matakan kirkiro rundunar sojojin hadin guiwa ta Kasashen Tarayyar Turai, domin ta zamo hannunka mai sanda ga duk wani mai neman nuna musu yatsa. Ministan harkokin wajen Spain, Jose Manuel Albares ya fada ranar laraba cewa ya kamata kasashen…

Ci Gaba Da Karatu “Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa” »

Labarai, Tsaro

Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci
Published: January 22, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

Posted on January 22, 2026January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci
Published: January 22, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026
Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar MotociPublished: January 22, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

Gwamnatin jihar Gombe ta bai wa Ƙungiyar Maharba da Ƙungiyar Yan Sintiri ta Najeriya (VGN) motoci na aiki, a wani mataki na ƙarfafa ayyukan tsaro da kuma inganta tsaron al’umma a faɗin jihar. Tallafin ya haɗa da bai wa Ƙungiyar Maharban jihar Gombe motoci biyu kirar Toyota Hilux, ƙarƙashin jagorancin Alhaji Rabiu Baushe (Baushen Gombe),…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci” »

Labarai, Tsaro

Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya
Published: January 22, 2026 at 6:24 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 22, 2026

Posted on January 22, 2026January 22, 2026 By Bala Hassan No Comments on Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya
Published: January 22, 2026 at 6:24 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 22, 2026
Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar HanyaPublished: January 22, 2026 at 6:24 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 22, 2026

Tsohon kyaftin ɗin Super Eagles, na Najeriya Sunday Oliseh, ya yi iƙirarin cewa Najeriya na ƙoƙarin samun cancantar shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA ta 2026 ta wata hanya daban. Oliseh ya yi wannan jawabin ne a lokacin da yake yi wa jaridar Sunday Oliseh ta Global Football Insights jawabi bayan kammala gasar AFCON…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya” »

Wasanni

Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo
Published: January 22, 2026 at 6:16 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 22, 2026 By Bala Hassan No Comments on Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo
Published: January 22, 2026 at 6:16 AM | By: Bala Hassan
Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR CongoPublished: January 22, 2026 at 6:16 AM | By: Bala Hassan

Ana sa ran FIFA za ta yanke hukunci a watan gobe kan karar da Najeriya ta shigar kan Jamhuriyar Demokradiyyar Congo (DR Congo) sakamakon wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA ta 2026. Hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da kara a hukumance wa FIFA tana zargin cewa Jamhuriyar Demokradiyyar…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo” »

Wasanni

Bassirou: Tawagar Senegal Zasu Samu Kyautar Kudi Da Filaye Sakamakon Nasarar Da sukayi AFCON 2025
Published: January 22, 2026 at 6:04 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 22, 2026 By Bala Hassan No Comments on Bassirou: Tawagar Senegal Zasu Samu Kyautar Kudi Da Filaye Sakamakon Nasarar Da sukayi AFCON 2025
Published: January 22, 2026 at 6:04 AM | By: Bala Hassan
Bassirou: Tawagar Senegal Zasu Samu Kyautar Kudi Da Filaye Sakamakon Nasarar Da sukayi AFCON 2025Published: January 22, 2026 at 6:04 AM | By: Bala Hassan

Shugaban ƙasar Senegal Bassirou Diomaye Faye ya bayar da kyaututtuka sama da dala 130,000 da kuma filayen bakin teku ga kowanne memba na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar bayan nasarar da suka samu a wasan ƙarshe na gasar cin kofin ƙasashen Afirka da suka fafata da Morocco ranar Lahadi. Faye ya yi jawabin ne a…

Ci Gaba Da Karatu “Bassirou: Tawagar Senegal Zasu Samu Kyautar Kudi Da Filaye Sakamakon Nasarar Da sukayi AFCON 2025” »

Wasanni

Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar Kano
Published: January 22, 2026 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar Kano
Published: January 22, 2026 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar KanoPublished: January 22, 2026 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata gobara da ta tashi a ranar Litinin ta ƙone ajujuwan karatu 34 a wata makarantar kiwon lafiyar dabbobi da ke karamar hukumar Kabo a jihar Kano. A cewar wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na hukumar kashe gobara ta ta Jihar Kano, ACFO Saminu Yusif Abdullahi, ya fitar, ya ce lamarin ya faru…

Ci Gaba Da Karatu “Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar Kano” »

Najeriya

Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen Turai
Published: January 22, 2026 at 5:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen Turai
Published: January 22, 2026 at 5:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen TuraiPublished: January 22, 2026 at 5:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Haka kwatsam, shugaba Donald Trump ya janye barazanar sanya kudin fito kan kayayyakin wasu kasashen Turai dake adawa da manufarsa ta mallakar yankin Greenland, ya ce ba zai yi amfani da karfin soja ba, ya kuma nuna alamun cewa akwai wata yarjejeniya da ake yunkurin kullawa domin warware wannan takaddamar dake barazanar rusa kawancen kasashen…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen Turai” »

Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark
Published: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark
Published: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar DenmarkPublished: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ba zai yi amfani da karfin soja don kwace tsibirin Greenland ba, da yake magana a taron tattalin arziki na duniya da ake gabatarwa a Davos, kasar Switzerland a ranar laraba. Amma ya jaddada kudurin sa na karbe ikon yankin na Denmark, kuma ya nuna alamun akwai abin da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 85 86 87 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe
  • Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe
  • Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
  • Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno Labarai
  • Babu Dabbar Da Zata Sake Shiga Amurka Daga Mexico! Amurka
  • Gwamnatin Amurka Da Najeriya Sunyi Hadakar Inganta Asibiticin Kiristoci Amurka
  • An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon Afrika
  • Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia Afrika
  • Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.