Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe Afrika
  • Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya Afrika
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Afrika
  • Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci Afrika
Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa Afrika
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031 Wasanni
‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADC Afrika
Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi Afrika
Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe Najeriya

‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida
Published: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida
Published: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa GidaPublished: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan asalin kasar Venezuela da suka yi kaura suka bazu kasashen da ke yankin kudancin Amurka, sun fara tunanin ko su koma gida tun bayan hambarar da shugaba Nicolas Maduro daga mulki, inda suke fatan za’a gabatar da zaben sabuwar gwamnati bisa tsarin demokradiya wadda zata magance rugujewar tattalin arzikin kasar. A kalla Kashi…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida” »

Amurka

Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar
Published: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar
Published: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin KasarPublished: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Sham ta ce harin da kungiyar ‘yan tawayen kurdawa ta SDF ta kai wa dakarun ta da jiragen drone ya yi sanadiyar hallaka sojoji 7 ranar laraba duk da kungiyar SDF din sun musanta hakan. Wannan abu na barazanar kawo koma baya ga yarjejeniyar tsagaita wuta da bangarorin biyu suka kulla, bayan da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar” »

Afrika, Labarai

Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan
Published: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan
Published: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A SudanPublished: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hare -hare da jiragen drone sun hallaka fararen hula da dama a ciki da wajen al-Obeida da ke kwaryar kasar Sudan, yayin da kazamin yakin basasasar da ake ta fafatawa a kasar ya kara kutso kai cikin birnin da sojoji ke iko, a cewar mazauna wurin. Al- Obeida ta kasance daya daga cikin muhimman biranen…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan” »

Labarai, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa
Published: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa
Published: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu GarkuwaPublished: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an tsaro a Nigeria sun yi nasarar kubutar da mutane 62 da ‘yan ta’adda suka yi garkuwa da su, a wasu hare-hare da suka kai jihohin Kebbi da Zamfara, a yunkurin su na dakile barazanar ‘yan ta’addan a arewa maso gabashin kasar, a cewar sojojin a ranar laraba Mai magana da yawun sojojin laftanal kanal…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa” »

Najeriya, Tsaro

Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027
Published: January 21, 2026 at 9:00 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 21, 2026 By Bala Hassan No Comments on Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027
Published: January 21, 2026 at 9:00 AM | By: Bala Hassan
Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027Published: January 21, 2026 at 9:00 AM | By: Bala Hassan

An ja hankalin tsohon Shugaban Kasar Najeriya Olushegun Obasanjo kan wasu kalaman kiyayya da yake yi wa Atiku Abubakar Suvr. Lawal Jahun Chiroman Galadiman Bauchi tsohon Malamin Kwalejin kimiya da fasaha na gwamnatin tarayyar Najeriya dake Bauchi shine yayi wannan kira ga Obasanjo, a wata hira da yayi da GTA Hausa. Lawal yace Obasanjo yanzu…

Ci Gaba Da Karatu “Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027” »

Najeriya

Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani
Published: January 21, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani
Published: January 21, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na ZamaniPublished: January 21, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kafafen Sada zumunta na Zamani sun zamo Wasu wurare na samar da labaran Karya Musamman a wannan Zamani da masu ta’ammuli da kafafen Suka yawaita. Ko menene dalilin rubuta karai rayi tare da kuma hukunci Wanda ya aikata hakan. Wakilin Amurka Ke Magana a jihar Gombe Aliyu Bala Gerengi yayi mana Dubi akan wannan batu…

Ci Gaba Da Karatu “Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani” »

Labarai, Rediyo

Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump
Published: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump
Published: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba TrumpPublished: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kididdigar ma’aunin hannayen jari na manyan kasuwanni uku a Wall Street duk sun yi kasa a yau, irin asarar da rabon da Ayi ta tun watanni uku da suka wuce, saboda rage-ragen sai da hannayen jari da ake ta yi sakamakon barazanar da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi na sanyawa tarayyar Turai haraji mai…

Ci Gaba Da Karatu “Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump” »

Amurka

Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta
Published: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta
Published: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar TaPublished: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

kasar Turkiyya na gudanar da bincike game da kona tutar ta a yayin da wasu kungiyar kurdawa ke zanga-zanga a wajajen iyakar ta da kasar Sham, a daidai lokacin da sojojin Sham ke gwabza fada da dakarun kurdawa. Dakarun sojin Sham sun kara zurfafawa cikin wuraren da kurdawa ke rike da madafun iko ranar Talata,…

Ci Gaba Da Karatu “Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta” »

Tsaro

Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa
Published: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa
Published: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta HaihuwaPublished: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomi a kasar Togo sun kame tare da korar tsohon shugaban kasar Burkina Faso, Paul Henri Damiba, zuwa kasar sa ta haihuwa, bayan da gwamnati ta zarge shi da laifin yunkurin juyin mulki, kamar yadda wasu majiyoyi 2 suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters ranar Talata. Paul Henri Damiba, ya karbi ragamar mulki ne…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa” »

Afrika, Labarai

Sojin Najeriya Da ‘Yan Ta’adda Sunyi Taho Mugama
Published: January 21, 2026 at 5:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Najeriya Da ‘Yan Ta’adda Sunyi Taho Mugama
Published: January 21, 2026 at 5:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Najeriya Da ‘Yan Ta’adda Sunyi Taho MugamaPublished: January 21, 2026 at 5:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojoji 5 sun rasa rayukansu, lokacin da wata kungiyar ‘yan ta’adda suka yiwa rundunar sojoji kwantar bauna a arewa maso yammacin Nigeria ranar Litinin, a cewar sojojin. Rundunar sojin ta ce an kai wa dakarun nata hari ne a hanyar su ta zuwa wani kauye a jihar Zamfara don dakile hare-haren ‘yanta’adda a yankin. Sojojin…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Najeriya Da ‘Yan Ta’adda Sunyi Taho Mugama” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 86 87 88 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe
  • Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe
  • Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala Afrika
  • Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr Khani Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Cutar Zazzabin Lassa Tayi Ajalin Mutum 1 Yayinda Mutane 11 Suka Kamu A Jihar Gombe Najeriya
  • Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya Labarai
  • Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar Afrika
  • Kasar Aljeriya Ta Soke Yarjejeniyar Jirgin Sama Tsakaninta Da Daular Larabawa Labarai
  • Majalisar Tattalin Arzikin Najeriya Ta Bawa Gwamnan Kebbi Mukamin Kyautata Harkar Kiwo Najeriya
  • Shari’ar Abubakar Malami Ta Kaura Zuwa Sabon Alkali Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.