Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe Afrika
  • Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya Afrika
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Afrika
  • Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci Afrika
An Gudanar Da Addu’oi Ga Mutane 16 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Australiya Tsaro
Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi Amurka
An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba. Afrika
An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda Tsaro
Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela Amurka

Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka
Published: January 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka
Published: January 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin AmurkaPublished: January 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu kasashen turai suna tunani ko su daina tura jami’an su zuwa wata cibiyar soja da Amurka ta kafa domin tsara al’amura a Gaza, suna cewa cibiyar ta gaza bada damar a kara kai kayan agaji a zirin, da kuma kawo sauyi na siyasa, wasu jami’an difilomasiyya suka ce. Cibiyar wacce gamayyar ma’aikata farar hula…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka” »

Amurka

Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki
Published: January 20, 2026 at 9:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki
Published: January 20, 2026 at 9:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai MamakiPublished: January 20, 2026 at 9:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin kasashen turai da take-taken shugaban Amurka Donald Trump ta girgiza su, suna kokarin nuna hadin kai a taron shekara shekara kan tattalin arziki da harkokin duniya a Davos na kasar Switzeland, a dai dai lokacin da manyan ‘yan kasuwa a turai suke gargadin kada a biye wa zuciya wajen maida martani kan burin shugaba…

Ci Gaba Da Karatu “Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki” »

Amurka

Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana
Published: January 20, 2026 at 9:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana
Published: January 20, 2026 at 9:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar GhanaPublished: January 20, 2026 at 9:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ghana ba’a biya wasu manoman cocoa ba, lamari da ka iya jefa aikin kwasar amfanin gona mai zuwa cikin hadari, domin ‘yan kasuwar Cocoa daga ketare sun ki biyan manoman kai tsaye karkashn sabon tsari cinikayyar da Gwamnati ta fitar, wadda ya kawar da hakkin biyan manoma daga hukumar kula da harkokin Cocoa zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana” »

Afrika

Sojojin Kasar Uganda Sun Bazama Neman Bobi Wine Sakamakon Rikicin Bayan Zabe
Published: January 20, 2026 at 9:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Kasar Uganda Sun Bazama Neman Bobi Wine Sakamakon Rikicin Bayan Zabe
Published: January 20, 2026 at 9:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Kasar Uganda Sun Bazama Neman Bobi Wine Sakamakon Rikicin Bayan ZabePublished: January 20, 2026 at 9:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban hafsan sojin Uganda Muhoozi Kainerugaba yace yana addu’ar Allah ya kashe shugaban ‘yan hamayyar kasar Bobi Wine, ya kuma bashi sa’o’i 48 ya mika kansa ga ‘Yan sanda, bayan zaben shugaban kasar mai cike da rikici. Tsohon mawakin zamani Bobi Wine, yace ya tsere daga gidansa, sa’o’i gabannin a ayyana dadadden shugaban kasar Yuweri…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Kasar Uganda Sun Bazama Neman Bobi Wine Sakamakon Rikicin Bayan Zabe” »

Siyasa

Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki
Published: January 20, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki
Published: January 20, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin MulkiPublished: January 20, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Togo ta kama tsohon shugaban kasar Burkina Faso, kuma ta tusa keyarsa zuwa kasar sa, bayan da jami’ai a Ouagadougou suka yi zargin yana kitsa juyin mulki, kamar yada wasu majiyoyi biyu suka fadawa kamfanin dillancin labarai na Reuters ranar talata. Paul Henri Damiba, ya hau mulki ne a shekara ta 2022 sakamakon juyin mulki…

Ci Gaba Da Karatu “Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki” »

Afrika, Siyasa

Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBB
Published: January 20, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBB
Published: January 20, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBBPublished: January 20, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya ziyarci tsohon shugaba na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, a gidansa dake Minna ranar Litinin, yayin da ake ta rade-radin alakarsu da shirye-shiryen siyasa kafin zaben shugaban kasa na 2027. Rahotanni sun nuna cewa tsofaffin shugabannin biyu sun yi ganawar sirri na tsawon mintuna 30 kafin Obasanjo ya…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBB” »

Siyasa

Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya
Published: January 20, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya
Published: January 20, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar SaudiyaPublished: January 20, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Hukumar Alhazai ta kasa NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan, ya kammala ziyara ta biyu ta shirye-shiryen aikin Hajjin bana. Ziyarar ta gudana daga 4 zuwa 19 ga Janairu, 2026, inda aka mayar da hankali kan ƙarfafa tsare-tsaren aiki, da inganta haɗin gwiwa da hukumomin Saudiyya, tare da daidaita masu ba da hidima daga Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya” »

Labarai

CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa Biya
Published: January 20, 2026 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa Biya
Published: January 20, 2026 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa BiyaPublished: January 20, 2026 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bankuna a Najeriya sun bayar da rahoton karuwar rashin biyan bashi a daga magidanta da kamfanoni duk da cewa samuwar rance da bukatar sa sun karu, a cewar binciken yanayin bashi na babban bankin Najeriya (CBN) na zangon karshe na 2025. Rahoton ya nuna cewa rashin biyan bashi ya karu a dukkan nau’ikan rance, ciki…

Ci Gaba Da Karatu “CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa Biya” »

Najeriya

Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas
Published: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas
Published: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A LegasPublished: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar albarkatun ma’adinai ta musanta zargin da kungiyar dattan Arewa (NEF) ta yi cewa gwamnatin tarayya ta kafa masana’antar sarrafa gwal a Legas tare da karya ƙa’idar daidaiton tarayya. A wata sanarwa da Segun Tomori, mataimaki na musamman kan yaɗa labarai ga ministan albarkatun ma’adinai, Dele Alake, ya fitar, ya bayyana cewa masana’antar da ake…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas” »

Labarai, Siyasa

Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH
Published: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH
Published: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AHPublished: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Azumin Ramadan saura wata ɗaya, bayan da Sarkin Musulmi ya ayyana Talata 20 ga Janairu a matsayin ɗaya ga watan Sha’aban 1447AH Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci a Nijeriya (NSCIA), ya ayyana Talata 20 ga watan Janairu, 2026, a matsayin rana ta farko ta…

Ci Gaba Da Karatu “Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 87 88 89 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe
  • Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe
  • Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2 Sauran Duniya
  • An Sace Masu Ibada A Wata Majami’ar Ecwa A Jihar Kogi Tsaro
  • ‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Sojoji Da Fararen Hula A Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere Afrika
  • Kudi Sunfi Rayuwar Mutum Muhimmanci A Asibitocin Najeriya Kiwon Lafiya
  • ‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.