Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa ta bayyana cewa ta samu raguwar matakin talauci da kashi 15 cikin 100 a fadin jihar, sakamakon matakan bunkasa tattalin arziki da ta dauka a baya-bayan nan. Gwamnatin ta ce wannan nasara na nuna yadda shirye shiryenta ke fara haifar da da mai ido. Gidan Rediyon jihar Jigawa ya rawaito cewa Gwamnan…
Ci Gaba Da Karatu “Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa” »

