Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
  • Bayan Shekaru Biyar, Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Gano Motar da Aka Sace A Fatakwal Afrika
  • Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe Afrika
Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka Amurka
Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato Labarai
Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata Labarai
Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna Afrika
Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Birai Afrika

Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland
Published: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland
Published: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar GreenlandPublished: January 19, 2026 at 5:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce, abin da ya kara masa kaimi wajen son mallake tsibirin Greenland shine rashin samun Nobel Price na zamn lafiya da ya yi. Inda ya ce yanzu tunanin sa bai ta’allaka a zaman lafiya kawai ba, yayin da rikici kan Greenland ke neman hura wutar rikicin yakin kasuwanci tsakanin Amurka…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland” »

Amurka

Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar
Published: January 19, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar
Published: January 19, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin KasarPublished: January 19, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun gwamnatin kasar Sham sun kame lardukan da ke arewaci da gabashin kasar gam bayan ficewar dakarun kurdawa cikin gaggawa, a wani yanayi da ya bada mamaki, wanda kuma ya kara karfafa mulkin shugaba Ahmed al-Sharaa. Dakarun kurdawa sun yarda da ficewa daga yankunan Aleppo, da suka dade suna rike da madafun ikon su, har…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar” »

Labarai

Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira
Published: January 19, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 19, 2026

Posted on January 19, 2026January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira
Published: January 19, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 19, 2026
Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin UviraPublished: January 19, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 19, 2026

Sojojin kasar Congo da wasu dakarun ‘yan tawaye masu marawa gwamnati baya sun kara shigowa yankin gabashin garin Uvira, a cewar mazauna garin ranar Litinin, wata daya kacal bayan da ‘yan tawayen M23, da Rwanda ke marawa baya suka mamaye garin, abin da ya wargaza kokarin kawo zaman lafiya da shugaban Amurka Donald Trump ke…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira” »

Labarai, Tsaro

Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno
Published: January 19, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno
Published: January 19, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin BornoPublished: January 19, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojojin sama a Nigeria sun yin nasarar lalata jiragen kwale-kwale 10, tare da hallaka ‘yan ta’adda 40, dake shirin kai hare-hare a jihar Borno, a cewar sojojin a jihar ranar Lahadi. Wannan na daya daga cikin samamen da sojojin ke kaiwa yankunan da ke kewaye da kogin Chadi don dakile shirin ‘yan ta’adda. Mai magana…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno” »

Najeriya, Tsaro

Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas
Published: January 19, 2026 at 11:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas
Published: January 19, 2026 at 11:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa LegasPublished: January 19, 2026 at 11:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jama’a sun yi tururuwa suna dibar ganimar man dizel yayin da tankar mai ta faɗi a Legas Tanka mai ɗauke da dizal ta kife a gadar Tincan Liverpool da ke yankin Apapa a jihar Legas, inda wasu mazauna unguwa da masu wucewa suka rika kwashe man da ya zube. Lamarin ya faru da safiyar yau…

Ci Gaba Da Karatu “Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Kasashen Turai: Bazamu Yarda Da Dokar Harajin Trump Ba
Published: January 19, 2026 at 9:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Turai: Bazamu Yarda Da Dokar Harajin Trump Ba
Published: January 19, 2026 at 9:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Turai: Bazamu Yarda Da Dokar Harajin Trump BaPublished: January 19, 2026 at 9:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasar Faransa Emmanuel Macron ya bayyana barazanar harajin da takwaransa na Amurka Donald Trump ya yi a matsayin abin da ba za su amince da shi ba, yana mai cewa babu barazanar da za ta tursasa ƙasashen Turai su yi abin da ba haka ba. Shugaban na Faransa ya ci gaba da cewa, muddin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Turai: Bazamu Yarda Da Dokar Harajin Trump Ba” »

Labarai, Siyasa

Mutum Mafi Tsufa A Saudiyya Ya Rasu Yana Da Shekaru 142
Published: January 19, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutum Mafi Tsufa A Saudiyya Ya Rasu Yana Da Shekaru 142
Published: January 19, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutum Mafi Tsufa A Saudiyya Ya Rasu Yana Da Shekaru 142Published: January 19, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutum mafi tsufa a Saudiyya ya rasu yana da shekaru 142 Nasser bin Radan Al Rashid Al Wadaei, mutumin da a zahiri ya fi kowa shekaru a ƙasar Saudi Arabia ya rasu yana da shekaru 142. Shafin Life in Saudi Arabia na facebook ne suka rawaito labarin rasuwar ta Al Wadaei, inda ya ce marigayin…

Ci Gaba Da Karatu “Mutum Mafi Tsufa A Saudiyya Ya Rasu Yana Da Shekaru 142” »

Labarai

‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka 
Published: January 19, 2026 at 9:28 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 19, 2026 By Bala Hassan No Comments on ‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka 
Published: January 19, 2026 at 9:28 AM | By: Bala Hassan
‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka Published: January 19, 2026 at 9:28 AM | By: Bala Hassan

Rundunan ‘Yan Sandan Jihar Bauchi Ta Kama ‘Yan Sara Suka An Kama ‘Yan Ta’adda Goma Sha Huɗu (‘Yan Sara-suka) a lokacin wani samame a Bauchi. Rundunan ta ‘yan sandan jihar Bauchi da ke arewa maso gabas a Najeriya tace a ranar 15 ga Janairu 2026 da misalin ƙarfe hudu da rabi na yammaci, wata sashin…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka ” »

Labarai

Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa
Published: January 19, 2026 at 9:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa
Published: January 19, 2026 at 9:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar KurdawaPublished: January 19, 2026 at 9:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar lahadi gwamnatin kasar Sham ta bada sanarwar shirin tsagaita wuta a tsakaninta da dakarun kungiyar SDF ta Kurdawa, a bayan da ta kwace ikon kusan dukkan kasar tare da murkushe dakarun SDF da suka shafe fiye da shekaru 10 suna rike da yankin arewa maso gabashin kasar. A farkon watan nan ne rikici ya…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A Mulki
Published: January 19, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A Mulki
Published: January 19, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A MulkiPublished: January 19, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Uganda sun maido da wasu layukan intanet na kasar cikin daren asabar a bayan da aka ayyana cewa shugaba Yoweri Museveni mai shekaru 81 da haihuwa ya lashe wa’adi na 7 a kan mulki, ma’ana zai shafe shekaru 50 da wani abu yana mulkin kasar. ‘Yan adawa dai sun yi watsi da sakamakon zaben…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A Mulki” »

Labarai, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 89 90 91 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma
  • Bayan Shekaru Biyar, Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Gano Motar da Aka Sace A Fatakwal
  • Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025 Wasanni
  • Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana Afrika
  • Tinubu: Ku Guji Yi Wadaka Da Kudin Kananan Hukumomi Najeriya
  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran Afrika
  • Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu Najeriya
  • Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro. Najeriya
  • Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Kasafin Kudi Mai Sauya Fasali Da Karfafa Rayuwar Al’umma Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.