Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Published: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Tunisia Kais Saied, ya kara tsawon amfani da dokar ta baci a kasar na tsawon wata 11 har zuwa 31 ga watan Disamba, kamar yadda mujallar wallafa dokoki da bayanan gwamnati ta nuna ranar Jumma’a.

Gwamnatin kasar tana aiki ne karkashin dokar ta baci tun a 2015, bayan wani hari da aka kai wadda yayi sanadiyyar mutuwar jami’an tsaro da suke bada kariya a fadar shugaban kasa.

A halinda ake ciki kuma, wani hari da jirgin Drones a yankin Tigray, a Ethiopia ranar Asabar, ya kashe mutum daya, ya jikkata wani mutum daya, kamar yadda jami’an yankin da masu akin jinkai suka fada. A alamar sabon rikici tsakanin ‘yan tawaye da gwamnatin tarayya kasar.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique
Next Post: An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan

Karin Labarai Masu Alaka

Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Afrika
Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar Tsaro Tsaro
Jagoran Kwankwasiya A Najeriya Ya Koma Jam’iyar ADC Labarai
Ana Kokarin Dawo Da Wutan Lantarki A Cuba Afrika
Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Gombe Zata Inganta Samar Da Wuta Wajen Amfani Da Hasken Rana Kimiya
  • An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar Afrika
  • Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro Najeriya
  • An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan Tsaro
  • INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi Labarai
  • Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin Mota Labarai
  • Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar Afrika
  • Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15 Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.