Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed Afrika

Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Published: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Tunisia Kais Saied, ya kara tsawon amfani da dokar ta baci a kasar na tsawon wata 11 har zuwa 31 ga watan Disamba, kamar yadda mujallar wallafa dokoki da bayanan gwamnati ta nuna ranar Jumma’a.

Gwamnatin kasar tana aiki ne karkashin dokar ta baci tun a 2015, bayan wani hari da aka kai wadda yayi sanadiyyar mutuwar jami’an tsaro da suke bada kariya a fadar shugaban kasa.

A halinda ake ciki kuma, wani hari da jirgin Drones a yankin Tigray, a Ethiopia ranar Asabar, ya kashe mutum daya, ya jikkata wani mutum daya, kamar yadda jami’an yankin da masu akin jinkai suka fada. A alamar sabon rikici tsakanin ‘yan tawaye da gwamnatin tarayya kasar.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique
Next Post: An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi Tsaro
Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere Afrika
An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara Najeriya
An Watse A Tattaunawar Tsakanin Rasha Da Ukraine Batare Da Cimma Matsaya Ba Labarai
Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila Afrika
Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jam’iyyar PDP Na Kara Tsunduma Cikin Mawuyacin Hali Shirye-Shirye
  • Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa Afrika
  • Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar Afrika
  • Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya Amurka
  • Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka Afrika
  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma Labarai
  • Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya Afrika
  • ‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.