Yayale Ahmed Ya Jagoranci Kwamitin Amintattu Na Asusun Tsaron Arewa
Zauren Gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya ya ƙaddamar da Kwamitin Amintattu na Asusun Tsaron Arewacin Najeriya a wani sabon yunƙuri na ƙarfafa matakan da ake ɗauka wajen magance matsalolin tsaro da suka dabaibaye yankin. Ana sa ran kwamitin zai jagoranci tattara kuɗaɗe da sauran tallafi, ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin hukumomin tsaro, tare da tallafa wa tsare-tsaren…
Ci Gaba Da Karatu “Yayale Ahmed Ya Jagoranci Kwamitin Amintattu Na Asusun Tsaron Arewa” »

