Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gombe Ta Yi Kira Ga Jami’o’i Su Tallafa Wa Gwamnati Ta Hanyar Bincike Da Ƙirƙire-ƙirƙire
Published: July 7, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Yi Kira Ga Jami’o’i Su Tallafa Wa Gwamnati Ta Hanyar Bincike Da Ƙirƙire-ƙirƙire
Published: July 7, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Yi Kira Ga Jami’o’i Su Tallafa Wa Gwamnati Ta Hanyar Bincike Da Ƙirƙire-ƙirƙirePublished: July 7, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta yi kira ga jami’o’i da sauran manyan makarantun gaba da sakandare da su ƙara taka rawar gani wajen magance matsalolin al’ummomin da suke ciki tare da tallafa wa gwamnati ta hanyar bincike da kirkire-kirkire. Mataimakin Gwamnan jihar Gombe, Manassah Daniel Jatau, ne ya bayyana hakan yayin da ya karɓi tawagar shugabannin…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Yi Kira Ga Jami’o’i Su Tallafa Wa Gwamnati Ta Hanyar Bincike Da Ƙirƙire-ƙirƙire” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Sabuwar Dama Ga Masu Zaɓe: INEC Ta Tsawaita CVR Zuwa Ƙarshen Yuli
Published: July 7, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sabuwar Dama Ga Masu Zaɓe: INEC Ta Tsawaita CVR Zuwa Ƙarshen Yuli
Published: July 7, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sabuwar Dama Ga Masu Zaɓe: INEC Ta Tsawaita CVR Zuwa Ƙarshen YuliPublished: July 7, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa a Najeriya wato (INEC) ta sanar da tsawaita aikin Rijistar Masu Zaɓe (Continuous Voter Registration CVR) na tsawon mako biyu domin bai wa ƙarin ‘yan Najeriya masu cancanta damar yin rajista kafin zaɓuɓɓuka masu zuwa. Hukumar ta bayyana cewa an ɗauki wannan mataki ne bayan kiraye-kirayen da jama’a…

Ci Gaba Da Karatu “Sabuwar Dama Ga Masu Zaɓe: INEC Ta Tsawaita CVR Zuwa Ƙarshen Yuli” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

‘Yan Sandan Bauchi Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Fashi da Makami A Gadau
Published: July 7, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sandan Bauchi Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Fashi da Makami A Gadau
Published: July 7, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sandan Bauchi Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Fashi da Makami A GadauPublished: July 7, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan jihar Bauchi ta kama wasu matasa biyu da ake zargi da hannu a wani harin fashi da makami da fasa gida da ya faru a garin Gadau da ke ƙaramar hukumar Gamawa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Jami’in Hulɗa da Jama’a na rundunar, SP Nafiu Habib, ya fitar. Sanarwar…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sandan Bauchi Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Fashi da Makami A Gadau” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Yobe Ta Sake Jaddada Ƙudirin Rage Mutuwar Yara
Published: July 7, 2026 at 6:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yobe Ta Sake Jaddada Ƙudirin Rage Mutuwar Yara
Published: July 7, 2026 at 6:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yobe Ta Sake Jaddada Ƙudirin Rage Mutuwar YaraPublished: July 7, 2026 at 6:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Yobe dake arewa maso Gabashin Najeriya ta sake jaddada aniyarta na rage yawan mutuwar yara masu ƙasa da shekara biyar ta hanyar ci gaba da aiwatar da shirin SARMAAN, tare da shirye-shiryen faɗaɗa shi zuwa dukkan ƙananan hukumomi 17 na jihar. Ana gudanar da shirin ne na haɗin gwiwa da African Field Epidemiology…

Ci Gaba Da Karatu “Yobe Ta Sake Jaddada Ƙudirin Rage Mutuwar Yara” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Rundunar ‘Yan Sandan Kebbi Ta Dakile Yunkurin Garkuwa Da Mutune, Ta Kama Masu Laifi
Published: July 6, 2026 at 6:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar ‘Yan Sandan Kebbi Ta Dakile Yunkurin Garkuwa Da Mutune, Ta Kama Masu Laifi
Published: July 6, 2026 at 6:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar ‘Yan Sandan Kebbi Ta Dakile Yunkurin Garkuwa Da Mutune, Ta Kama Masu LaifiPublished: July 6, 2026 at 6:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kebbi ta kama wasu mutane huɗu da ake zargi da haɗa baki wajen aikata laifi, yin barazanar garkuwa da mutum ta hanyar kira da saƙonnin waya ba tare da bayyana ainihin su ba, tare da neman kuɗin fansa har Naira miliyan 30. Mai magana da yawun rundunar, SP Bashir Usman, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sandan Kebbi Ta Dakile Yunkurin Garkuwa Da Mutune, Ta Kama Masu Laifi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Tantance Gaskiyar Bayanai Shi Ne Ginshiƙin Aikin Jarida Mai Nagarta – Abdulaziz
Published: July 6, 2026 at 5:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tantance Gaskiyar Bayanai Shi Ne Ginshiƙin Aikin Jarida Mai Nagarta – Abdulaziz
Published: July 6, 2026 at 5:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tantance Gaskiyar Bayanai Shi Ne Ginshiƙin Aikin Jarida Mai Nagarta – AbdulazizPublished: July 6, 2026 at 5:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta buƙaci masu tasiri a kafafen sada zumunta da sauran masu yaɗa bayanai su riƙa tantance sahihancin bayanai kafin wallafawa, tana mai jaddada cewa yaɗa labaran ƙarya na iya haifar da rikice-rikice tare da barazana ga zaman lafiya da ci gaban ƙasa. Mai Taimakawa Shugaban Ƙasa na Musamman kan Yaɗa Labarai da Wayar…

Ci Gaba Da Karatu “Tantance Gaskiyar Bayanai Shi Ne Ginshiƙin Aikin Jarida Mai Nagarta – Abdulaziz” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Gombe Da UNFPA Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Cutar Fistula Da Tamowa
Published: July 5, 2026 at 7:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Da UNFPA Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Cutar Fistula Da Tamowa
Published: July 5, 2026 at 7:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Da UNFPA Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Cutar Fistula Da TamowaPublished: July 5, 2026 at 7:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta ƙaddamar da sabuwar cibiyar kula da mata masu fama da cutar yoyon fitsari sakamakon haihuwa (Obstetric Fistula) da kuma cibiyar kula da yara masu matsanancin tamowa a Babban Asibitin Deba, da ke Ƙaramar Hukumar Yamaltu-Deba. Da yake ƙaddamar da cibiyoyin a madadin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, Mataimakin Gwamnan jihar Gombe, Dakta…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Da UNFPA Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Cutar Fistula Da Tamowa” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Rumbun Hotuna, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Rangadin Ayyukan Tinubu Ya Kai Tawaga Zuwa Kano Northern Bypass
Published: July 5, 2026 at 4:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rangadin Ayyukan Tinubu Ya Kai Tawaga Zuwa Kano Northern Bypass
Published: July 5, 2026 at 4:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rangadin Ayyukan Tinubu Ya Kai Tawaga Zuwa Kano Northern BypassPublished: July 5, 2026 at 4:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tawagar masu yaɗa labarai da ke halartar shirin Arewa Media Summit ta kai ziyara zuwa aikin gina Kano Northern Bypass, a ci gaba da rangadin manyan ayyukan gwamnatin tarayya da ake aiwatarwa a Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Rangadin ya gudana ne bisa jagorancin Ofishin Babban Mai Taimakawa Shugaban Ƙasa kan Harkokin…

Ci Gaba Da Karatu “Rangadin Ayyukan Tinubu Ya Kai Tawaga Zuwa Kano Northern Bypass” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

‘Yan Jaridar Gidan Gwamnatin Bauchi Sun Kammala Taron Horo Kan Fasahar Sadarwar Zamani
Published: July 4, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Jaridar Gidan Gwamnatin Bauchi Sun Kammala Taron Horo Kan Fasahar Sadarwar Zamani
Published: July 4, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Jaridar Gidan Gwamnatin Bauchi Sun Kammala Taron Horo Kan Fasahar Sadarwar ZamaniPublished: July 4, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ofishin Mai Bai wa Gwamnan jihar Bauchi Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai da Hulɗa da Jama’a, ƙarƙashin jagorancin Alhaji Mukhtari Gidado, Jarman Alkaleri, ya shirya taron horaswa na kwanaki uku ga ‘yan jaridar Gidan Gwamnatin jihar Bauchi a jihar Gombe. An gudanar da taron ne daga 1 zuwa 3 ga Yulin 2026 a Flourish…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Jaridar Gidan Gwamnatin Bauchi Sun Kammala Taron Horo Kan Fasahar Sadarwar Zamani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i

Jana’izar Jagoran Ƙolin Iran Ta Kawo Tsauraran Matakan Tsaro A Tehran
Published: July 3, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jana’izar Jagoran Ƙolin Iran Ta Kawo Tsauraran Matakan Tsaro A Tehran
Published: July 3, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jana’izar Jagoran Ƙolin Iran Ta Kawo Tsauraran Matakan Tsaro A TehranPublished: July 3, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Za a fara gudanar da jana’izar Jagoran Ƙolin Iran da aka ce ya rasu sakamakon hare-haren da Amurka da Isra’ila suka kai a farkon yaƙin. Za a fara bukukuwan jana’izar ne a ƙarshen mako a Tehran, sannan a ci gaba da jerin gwanon jana’izar a mako mai zuwa a biranen Qom da Mashhad, tare da…

Ci Gaba Da Karatu “Jana’izar Jagoran Ƙolin Iran Ta Kawo Tsauraran Matakan Tsaro A Tehran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 13 14 15 … 41 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami Najeriya
  • Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi Afrika
  • Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar Taiwan Labarai
  • TIC Dutse Ta Nemi Ƙarin Tallafin Gwamnatin Jigawa Don Faɗaɗa Ayyukanta Afrika
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar Afrika
  • “Hotuna” An Sako Daliban Makarantar St. Mary’s Su 100 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NFF Ta Nada Eguavoen Kocin Rikon Kwarya Na Super Falcons Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.