Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara
Published: May 19, 2026 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara
Published: May 19, 2026 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga TakaraPublished: May 19, 2026 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani na Najeriya, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwani na kujerar gwamnan jihar Gombe karkashin jam’iyyar All Progressives Congress APC. A cikin wata sanarwa da Barista Ibrahim M. Attahir ya fitar a madadin kungiyar Pantamiyya Movement a ranar 19 ga Mayun 2026, Pantami…

Ci Gaba Da Karatu “Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

NYSC – Sai An Gabatar Da Takardar NERD Kafin Shiga Bautar Ƙasa
Published: May 19, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NYSC – Sai An Gabatar Da Takardar NERD Kafin Shiga Bautar Ƙasa
Published: May 19, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NYSC – Sai An Gabatar Da Takardar NERD Kafin Shiga Bautar ƘasaPublished: May 19, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar ‘yan yiwa Ƙasa Hidima ta Najeriya, National Youth Service Corps, ta bayyana cewa daga yanzu za ta riƙa tura masu yi wa ƙasa hidima ne kawai idan sun gabatar da takardar shaidar tantancewa daga Nigeria Education Repository and Databank. Babban Daraktan hukumar, Birgediya Janar Olakunle Nafiu, ne ya sanar da hakan yayin taron shirin…

Ci Gaba Da Karatu “NYSC – Sai An Gabatar Da Takardar NERD Kafin Shiga Bautar Ƙasa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Shirye-Shirye

Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito
Published: May 19, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito
Published: May 19, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai FitoPublished: May 19, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanata Muhammadu Danjuma Goje yayi watsi da samakon zaben dake yawo inda yace bashida tushe, mara inganci ne. Tsohon Gwamnan jihar Gombe kuma Sanata Mai ci Karo na hudu Danjuma Goje yace sakamakon zaben dake yawo bashida tushe balle madafa. Goje dai shine Sanata mai wakiltar mazabar Gombe ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Wanda…

Ci Gaba Da Karatu “Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
Published: May 18, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 18, 2026

Posted on May 18, 2026May 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
Published: May 18, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 18, 2026
Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda GwaniPublished: May 18, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 18, 2026

Jam’iyyar APC ta fitar da ɗan takararta na kujerar Sanatan Gombe ta Tsakiya mai ƙunshe da ƙananan hukumomin Akko da Yamaltu-Deba bayan gudanar da zaɓen fidda gwani cikin lumana tare da halartar dimbin magoya bayan jam’iyyar. Wakilin GTA Hausa Amurka Ke Magana a jihar Gombe, Aliyu Gerengi daga ya ruwaito cewa, bayan kammala zaɓen, jami’in…

Ci Gaba Da Karatu “Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
Published: May 18, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
Published: May 18, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama BarayiPublished: May 18, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an Rundunar ‘Yan Sandan jihar Gombe sun cafke wasu mutane biyar bisa zargin satar kayayyaki da kuma yunkurin kwacen babur a jihar. A cewar rundunar, an kama mutum huɗu da ake zargi da haɗa baki wajen satar batura huɗu na solar, kwamfutar HP, decoder na CCTV da wayar Nokia daga ofishin Federal Mortgage Bank da…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
Published: May 18, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 18, 2026

Posted on May 18, 2026May 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
Published: May 18, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 18, 2026
Kotu Ta Bada Belin Nasiru El RufaiPublished: May 18, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 18, 2026

Kotu ta bayar da belin Nasir El-Rufai kan Naira miliyan 100 Wata babbar kotu da ke Abuja a Najeriya bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan zargin karan tsaye ga tsaron kasa da ake yi masa. Mai shari’a Joyce Abdulmalik, yayin yanke hukunci kan buƙatar beli a ranar Litinin, ta gindaya…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
Published: May 17, 2026 at 7:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
Published: May 17, 2026 at 7:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba JariPublished: May 17, 2026 at 7:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Ta Dala Miliyan 428 A Abuja Gwamnatocin ƙasashen Najeriya da Jamus sun sanya hannu kan wata yarjejeniyar haɗin gwiwa ta bunkasa tattalin arziki da zuba jari ta miliyoyin daloli, da nufin ciyar da muhimman sassa gaba a fadin kasar. Yarjejeniyar, wadda aka ƙiyasta ƙimarta a kan dalar…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
Published: May 16, 2026 at 2:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
Published: May 16, 2026 at 2:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar GombePublished: May 16, 2026 at 2:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya halarci zaɓen fidda gwani na ƴan majalisan wakilai na Jam’iyyar APC da aka gudanar a gundumar Jekadafari dake Ƙaramar Hukumar Gombe, inda ya yaba da yadda aka gudanar da zaɓen cikin kwanciyar hankali a faɗin jihar Gombe. Da yake jawabi jim kaɗan bayan zaɓen, Gwamna Inuwa Yahaya ya…

Ci Gaba Da Karatu “Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
Published: May 16, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
Published: May 16, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISISPublished: May 16, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daga cikin matakan da hukumomin tsaro ke dauka na dakile ayyukan ta’addanci a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, dakarun sojin Najeriya tare da hadin gwiwar sojojin Amurka sun kai wani gagarumin samame kan maboyar mayakan kungiyar IS a yankin Tafkin Chadi, lamarin da ya yi sanadin hallaka babban jagoransu da ake nema ruwa a jallo,…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS” »

Afrika, Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
Published: May 15, 2026 at 2:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
Published: May 15, 2026 at 2:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A GombePublished: May 15, 2026 at 2:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar ‘Yan Sanda Sun Shirya Yarjejeniyar Zaman Lafiya Kafin Fitar da ‘Yan Takara a jihar Gombe Rundunar Yan sanda ta jihar Gombe ta shirya taron yarjejeniyar zaman lafiya da masu neman takara a jihar gabanin zaben fidda gwani na jam’iyyu. Mataimakin Kwamishinan ’Yan Sanda mai kula da harkokin kudi da gudanarwa, Muhammad Mustapha, ya ce…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 13 14 15 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado Afrika
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura Labarai
  • Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu Wasanni
  • Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe Kiwon Lafiya
  • Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
  • Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran Sauran Duniya
  • Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos Labarai
  • Jirgin Sama Ya Fadi A Kano Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.