Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara
Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani na Najeriya, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwani na kujerar gwamnan jihar Gombe karkashin jam’iyyar All Progressives Congress APC. A cikin wata sanarwa da Barista Ibrahim M. Attahir ya fitar a madadin kungiyar Pantamiyya Movement a ranar 19 ga Mayun 2026, Pantami…
Ci Gaba Da Karatu “Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara” »

