Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe
Uwargidan Gwamnan jihar Gombe, Hajiya Asma’u Inuwa Yahaya, ce ta kaddamar da gangamin kwanaki goma sha shidan domin fafutukar kawo karshen cin zarafin jinsi a cikin al’umma. An gudanar da taron kaddamarwar a Filin wasa na Pantami Gombe, inda taken wannan shekarar ya kasance: “Mu hadu guri ɗaya don kawo ƙarshen cin zarafin mata da…
Ci Gaba Da Karatu “Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe” »

