Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji
Tsohon shugaban Hukumar Karɓar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano, Muhuyi Magaji Rimin Gado, ya zargi tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, da hannu a kama shi da jami’an rundunar ‘yansandan Najeriya tayi a ranar Juma’a. An kama Magaji ne a ofishinsa da ke Kano ta hannun wasu jami’an ‘yan sanda…
Ci Gaba Da Karatu “Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji” »

