Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela
Game da Hambarar da Mulkin Shugaban Kasar Venezuela Hukumomin duniya kuma, sunce “Wannnnan matakin ya kasance misali mai hadari, kan yadda za’a gudanar da al’amura nan gaba” inji kakakin sakataren MDD Antonio Gutierrez, ya ci gaba da cewa, sakataren na MDD yana jaddada muhimancin dukkan kasashen duniya su su mutunta dokokin kasa da kasa, ciki…
Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela” »

