Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Tsaro
Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su Labarai
Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida Amurka
Akwai Bukatar Bin Dokokin Tuki A Kan Hanyoyi Labarai

“Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro”
Published: December 3, 2025 at 3:10 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 3, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on “Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro”
Published: December 3, 2025 at 3:10 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
“Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro”Published: December 3, 2025 at 3:10 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

“Sulhu da ‘yan bindiga, Boko Haram, da duk wani dan ta’adda shine mafita a Najeriya” Rt. Hon. Aminu Abdulfatah. (Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna). Mun gani ai yake yake da akeyi a duniya, kamar na Ukraine da Rasha, Falasdin da Izra’il duk yanzu sulhu ake kokarin yi domin asamu mafita. Don haka ya kamata…

Ci Gaba Da Karatu ““Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro”” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.
Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.
Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan
FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan

FIFA na ci gaba da fadada dokokin VAR don gasar cin kofin duniya ta 2026, gami da ba da damar yin bita kan shawarwarin bugun kusurwa. FIFA na shirin gabatar da babban haɓakawa ga tsarin Mataimakin Alkalin wasa na Bidiyo (VAR) a gasar cin kofin duniya ta FIFA ta 2026, duk da cewa da farko…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.” »

Wasanni

Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL
Published: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL
Published: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFLPublished: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

An Zabi Gwarzuwar ‘Yar Wasa na Gasar Firimiyar lig na Mata NWFL 2025/26 Makon Farko. An zabi Janet Akekoromowei, ‘yar wasan gaba ta Bayelsa Queens a matsayin gwarzuwar ‘yar wasa a gasar Firimiyar lig na Mata NWFL, ta Najeriya. Janet ta samu kuri’u 1209, inda ta doke ‘yar wasan tsakiya ta Nasarawa Amazons, Hembafan Ayatsea…

Ci Gaba Da Karatu “Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL” »

Wasanni

Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus
Published: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus
Published: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan
Kocin Ranchers Bees Ya Yi MurabusPublished: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan

Kocin Bassey Ya Yi Murabus Daga Ranchers Bees, Babban Kocin Kungiyar Kwallon Kafa ta Ranchers Bees, Kaduna, Patrick Bassey ya yi murabus nan take, in da bayyana damuwarsa game da matsalolin tsaro, rashin kyawun yanayin walwala da kuma ci gaba da tsoma baki a harkokin horaswa daga shugabannin kungiyar. A cikin wata takardar ya rubuta…

Ci Gaba Da Karatu “Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus” »

Wasanni

Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja
Published: December 2, 2025 at 9:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 2, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja
Published: December 2, 2025 at 9:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon SojaPublished: December 2, 2025 at 9:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya zabi wani tsohon babban Hafsan Sojoji ya maye gurbin ministan tsaron Kasar wanda yayi murbus jiya Litinin, a lokacin da akasami karin sace sacen mutane, da hare haren ‘yan ta’addar dake ikirarin Musulunci a Arewacin Kasar, lamari da ya kai ga shugaban kasar ayyana dokar tabaci. Dan shekaru 58…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya
Published: December 2, 2025 at 2:30 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 2, 2025

Posted on December 2, 2025December 2, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya
Published: December 2, 2025 at 2:30 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 2, 2025
Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron NajeriyaPublished: December 2, 2025 at 2:30 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 2, 2025

Shugaba Tinubu ya mika sunan Janar Christopher Musa domin zama Ministan Tsaron kasar. Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya mika sunan tsohon Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa, ga majalisar dattawa domin tabbatar da shi a matsayin sabon Ministan Tsaro, bayan murabus da Alhaji Mohammed Badaru Abubakar yayi jiya. A wata wasika da ya aika…

Ci Gaba Da Karatu “Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai
Published: December 2, 2025 at 2:26 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 2, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai
Published: December 2, 2025 at 2:26 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da MaiPublished: December 2, 2025 at 2:26 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Iran ta kama wani jirgin dakon dannyen Mai da tutar kasar Eswatini, jiya Lahdi, jirgin ruwan wanda yake dauke da Mai lita dubu 350 da aka yi sumogal, kamar yadda kamfanin dillancin labarai Tasnim mai kwarya kwaryar cin gashin kai ya bada labari. Wani kwamandan dakarun juyin juya hali yace rundunr ta kama wani jirgi…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai” »

Sauran Duniya

Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka
Published: December 2, 2025 at 2:16 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 2, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka
Published: December 2, 2025 at 2:16 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau MafakaPublished: December 2, 2025 at 2:16 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Najeriya ta bada mafaka a ofishin jakadancinta ga wani dan hamayya a Guinea Bissau wanda yayi takarar shugaban kasa, mai suna Fernando Dias, bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a kasar. Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ne ta bayyana haka a yau Litinin. Wannan ayyanawar tana zuwa ne a dai dai lokacin da shugabannin kungiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka” »

Afrika

Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu
Published: December 2, 2025 at 9:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Posted on December 2, 2025December 2, 2025 By Bala Hassan No Comments on Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu
Published: December 2, 2025 at 9:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025
Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan WasansuPublished: December 2, 2025 at 9:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Magoya Bayan Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Nice, Sunkai Hari Wa ‘Yan Wasansu. Dan wasan gaba na Najeriya Terem Moffi da abokin wasansa na Ivory Coast Jérémie Boga sun fuskanci mummunan hari daga magoya bayan OGC Nice da suka fusata a ranar Lahadi da yamma bayan rashin nasarar da kungiyar ta samu a hannun Lorient da…

Ci Gaba Da Karatu “Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu” »

Wasanni

Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)
Published: December 2, 2025 at 6:45 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Posted on December 2, 2025December 2, 2025 By Bala Hassan No Comments on Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)
Published: December 2, 2025 at 6:45 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025
Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)Published: December 2, 2025 at 6:45 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Mai tsaron ragar ƙungiyar kwallon kafa ta Kamaru Andre Onana ya sake fuskantar wani mummunan rauni hakan yasa aka cire shi daga tawagar Kamaru da za ta fafata a gasar cin kofin kasashen Afirka da ke tafe. Dan wasan mai shekaru 29 ya sha wahala a kakar wasa ta 2025-26, bayan ya rasa matsayinsa na…

Ci Gaba Da Karatu “Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 102 103 104 … 115 Next

Sabbin Labarai

  • Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya Tayi Kakkausar Lafazi Game Da Harin Maiduguri
  • Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya
  • Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno
  • Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya
  • Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja Labarai
  • Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar Afrika
  • Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano! Najeriya
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka
  • Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da China Labarai
  • ‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi Afrika
  • Amurka Zata Bada Gudumawar Kudi Dala Bilyan 10 Ga Ayyukan Kwamitin Wanzar Da Zaman Lafiyan Amurka
  • Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.