Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali Afrika
Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna Afrika
Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi Afrika
Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika

Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai
Published: January 1, 2026 at 11:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Posted on January 1, 2026January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai
Published: January 1, 2026 at 11:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026
Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanaiPublished: January 1, 2026 at 11:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Jamhuriyar Demokradiyar Congo zata bari a ci gaba da fitar da ma’adanin cobalt a iya adadin da aka kayyade na watanni uku na karshen shekarar 2025, har zuwa karshen watan Maris na sabuwar shekara, a cewar hukumar lura da hakar ma’adanai ta kasar, lokacin da aka ja da shirye-shiryen sabon tsarin raba adadin ma’adanen. Congo…

Ci Gaba Da Karatu “Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai” »

Afrika

Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan
Mali Da Burkina Faso  Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen SuPublished: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan

Kasashen Mali da Burkina Faso sunce za su hana Amurkawa izinin shiga kasashen su, martani kan irin wannnan matakai da gwamnatin Trump ta bada sanarwa akai a farkon watan Disemban 2025. A cikin sanarwar da ma’aikatun harkokin kasashen wajen biyu suka bayar daban-daban a daren  litinin, kasashen biyu da suke Afirka ta yamma sunce suna…

Ci Gaba Da Karatu “Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin sa za ta ƙara zurfafa haɗin gwiwa da ƙasashen yankin da na duniya a shekarar 2026, domin kawar da dukkan barazanar tsaro da ke barazana ga rayuka, dukiyoyi da kuma cikakken ikon ƙasar Najeriya. Shugaban ya bayyana hakan ne a jawabin saƙon sabuwar shekarar 2026 da…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.” »

Najeriya

Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,
Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,
Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan
Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki  Mamady A Shugaban Ƙasar,Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan

 Ƙasar Guinea kuma an zabi Mamady Doumbuya, madugun sojojin da suka yi juyin mulki a zaman shugaban kasa, kamar yadda kwarya-kwaryar sakamakon zabe da aka bayyana jiya talata, mataki da ya kammala shirin maido da kasar kan turbar demokuradiyya, ga kasar dake Afirka ta yamma da Allah Ya yiwa albarkar karfe.  Tsohon kwamandan dakaru na…

Ci Gaba Da Karatu “Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete
Published: January 1, 2026 at 10:15 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on ‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete
Published: January 1, 2026 at 10:15 AM | By: Bala Hassan
‘Yansandan Uganda Sun Tsare  ‘Yar Fafutukar  Kare Hakkin Bil’adama Sarah BireetePublished: January 1, 2026 at 10:15 AM | By: Bala Hassan

A halinda ake ciki kuma a Uganda, yansandan kasar sun bada sanarwar cewa sun tsare wata ‘yar fafutuka mai rajin kare hakkin Bil’adama Sarah  Bireete, a lokacinda gwamnatin shugaba Yuweri Museveni wacce ta juma tana mulkin kasar, ta na fada da matakan murkushe ‘yan adawa da masu sukar lamirinta, gabannin zaben kasar da za yi…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine
Published: January 1, 2026 at 9:58 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 2, 2026

Posted on January 1, 2026January 2, 2026 By Bala Hassan No Comments on Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine
Published: January 1, 2026 at 9:58 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 2, 2026
Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A UkrainePublished: January 1, 2026 at 9:58 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 2, 2026

Shugaban Rasha Vldimir Putin, a jawabinsa na sabuwar shekara ta talabijin, yayi amfani da damar wajen jinjinawa dakarun kasar da suke yaki a Ukraine, yana mai karfafa musu guiwar cewa yayi imanin za su sami galaba a yakin da yake nunawa a zaman ko a mutu ko a rayu, a fafatawa da Rasha take yi…

Ci Gaba Da Karatu “Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa Kadan
Published: January 1, 2026 at 9:40 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa Kadan
Published: January 1, 2026 at 9:40 AM | By: Bala Hassan
Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa KadanPublished: January 1, 2026 at 9:40 AM | By: Bala Hassan

Farashin mai a kasuwannin duniya yayi kasa kadan, waddaa yake nuna farashin mai yayi kasa da kamar kashi 15 cikin dari a shekaran nan da ta kare, saboda zaton za’a sami  kwantai, sakamakon   karin haraji kan cinikayya, karin mai da kunigyar kasashe masu arzikin mai OPEC suke fitarwa, da kuma takunkumin da aka azawa Rasha,…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa Kadan” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya
Published: January 1, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya
Published: January 1, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen DuniyaPublished: January 1, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin man fetur ya fadi ranar Laraba, kuma an samu asarar kusan kashi 20 cikin 100, a yayin da sa rai da ake yi na samun man da yawa ya karu, a shekarar da ta ga yake-yake, karin kudin kayayyakin shiga, karin mai daga kasashe masu arzikin mai na OPEC da sauran su, da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya” »

Labarai

2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!
Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on January 1, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on 2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!
Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Yayin da Laraba ta zame Alhamis, mutane a fadin duniya suka yi bankwana da shekarar 2025, wadda a wasu lokutan ta ke dauke da kalubale, yayin da suka yi fatan alheri a sabuwar shekara me kamawa. Sabuwar shekarar ta fara kunno kai ne da tsakar dare wajajen tekun pacific, wanda ya hada da Kiritmati, da…

Ci Gaba Da Karatu “2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa
Published: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Posted on December 31, 2025December 31, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa
Published: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025
Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-SiyasaPublished: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Jagoran adawa na jam’iyyar Labour Party (LP) Mr. Peter Obi, wanda kuma ya zamo mutum na uku a zaben da aka gudanar a 2023. Ya amsa gayyatar tafiyar  jam’iyyar adawa ta ADC, inda ya isa jam’iyar don ayyana makomar siyasar shi. Haka zalika jam’iyyar ta ADC duk a yau ta karbi sanata Ben Ndi Obi,…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 104 105 106 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya Wasanni
  • Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu Afrika
  • Kungiyoyin Fararen Hula A Gombe Sun Bukaci A Bawa Mata Jagoranci Afrika
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno Labarai
  • Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri  Afrika
  • Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida Afrika
  • Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.