Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma Afrika
Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka Afrika
Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
An Gudanar da Taron Kwana Biyu kan Tsarin Sa Ido da Tantance Ayyukan AGILE a Jihar Gombe  Afrika
Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci Afrika
‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini Afrika

Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya
Published: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya
Published: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan
Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu SarƙaƙiyaPublished: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan

Shugaba Zelensky na Ukraine ya bayyana bukatar ganawa da shugaba Trump, domin cimma matsaya dangane batutuwa masu sarkakiya da suka hada da iko kan wasu sassan kasar, a yunkurinda kasashen suke yi na kawo karshen yaki da kasar take yi da Rasha, sakamakon shawarwari da aka gudanar a baya bayan nan tsakanin jami’an Amurka dana…

Ci Gaba Da Karatu “Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta
Published: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta
Published: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan
Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita WutaPublished: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan

Jami’an soji a kasashen Thailand da Cambodia sun fada a laraba cewa sun fara tattauunawa da Ƙasashen batun tsagaita wuta, bayan da suka koma fagen yaki mai tsanani da yanzu suke yi na tsawon kwanaki 16, mutane akalla 86 ne suka halaka. Wannan zaman shawarwarin yana zuwa ne kwanaki biyu, bayan da ministocin harkokin wajen…

Ci Gaba Da Karatu “Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela
Published: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela
Published: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan
Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da VenezuelaPublished: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan

Dogarawan ruwa na Amurka suna dakon isowar karin jami’anta kamin su sake yunkurin shiga wani jirgin dakon mai da suka kama wadda ake zargi yana da alaka da kasar Venezuela da suke binsa tun ranar lahadi, bayan da jirgin yaki amincewa dakarun su shiga jirgin, kamar yadda wani jami’ia da wani da yake da masaniya…

Ci Gaba Da Karatu “Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela” »

Labarai

Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa
Published: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa
Published: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban ƘasaPublished: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Nasry Asfura, dan takarar shugaban kasa a jam’iyya mai ra’ayin mazan Jiya, a kasar Honduras wanda shugaban Amurka Donald Trump ke marawa baya, ya lashe zabe, kamar yadda hukumar zabe ta sanar ranar Laraba, fiye da mako uku bayan gudanar da zaben ranar 30 ga watan Nuwamba, wanda ya samu tsaiko, matsalolin na’ura da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa” »

Afrika, Labarai

Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai LinzamiPublished: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Korea ta arewa Kin Jong Un ya halarci gwajin wani makamin linzami me dogon zango a wani wuri na gwajin makamai ranar Laraba, kamar yadda gidan jarida na kasar KCNA ya ruwaito ranar Alhamis. An yi wannan gwajin ne, a kasar mai karfin makamashin nukiliya don a gwada fasahar samar da wani sabon makami…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami” »

Afrika

Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida
Published: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida
Published: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa GidaPublished: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dawo da jakadun Amurka da yawa gida da shugaba Donald Trump ya yi, zai kawo gibi ga manya masu wakiltar kasar a fiye da rabin kasashen saharar Afirka, abin da zai dagula kokarin da Amurkan ke yi na wanzar da wani tsari a yankin da Yayi fama da juyin mulki, da yake-yake a baya bayannan….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida” »

Amurka

‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri
Published: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri
Published: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A MaiduguriPublished: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bam ya Fashe a wani masallaci a Maiduguri, babban birnin jihar Borno a Nigeria, yayin da ake tsaka da gabatar da sallar Magariba, har yanzu de ba’a san adadin mutanen da suka jikkata ko suka rasa rayukan su ba. Fashewar bom din ya auku a jihar da tayi shekaru tana fama da hare-haren ‘yan ta’adda…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri” »

Labarai

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 24, 2025 By Bala Hassan No Comments on ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan
‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida BaPublished: December 24, 2025 at 9:06 PM | By: Bala Hassan

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba A wata rahoto daga kafafen yada labarai na MoroccoWorldNews ta wallafa ta cewa lamarin gasar cin kofin duniya ta Qatar ta 2022 ya sake maimaita kansa a lokacin gasar cin kofin kasashen Afirka ta 2025 (AFCON) da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba” »

Wasanni

Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba Maiduguri
Published: December 24, 2025 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 24, 2025

Posted on December 24, 2025December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba Maiduguri
Published: December 24, 2025 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 24, 2025
Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba MaiduguriPublished: December 24, 2025 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 24, 2025

Bom din ya Tashi ne lokacin sallar magariba a masallacin a Kasuwar Gomboru a Maiduguri a Bayan Gudanar da tafsiri a masallacin Anyi Tafsiri kafin sallar magariba kuma masallacin yau ya cika makil amma Wani mazaunin Unguwar ya shaidawa Wakilin GTA Hausa Amurka Ke Magana Ibrahim Mustapha cewa, yau anyi Tafsiri kuma masallacin ya cika…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba Maiduguri” »

Labarai

Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi
Published: December 24, 2025 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi
Published: December 24, 2025 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin KudiPublished: December 24, 2025 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A karon farko a tarihin Najeriya, Majalisar Dokokin Kasa ta amince wa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu yin aiki da kasafin kudin shekara 2024 da na 2025 har zuwa watan Maris na shekara 2026 mai zuwa. Wakiliyar GTA Hausa Medina Dauda ta hada mana rahoto kan dalilan da ya sa Majalisar ta aiwatar da wannan…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 111 112 113 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Najeriya Bola Tinubu Zai Ziyarci Jihohin Borno,Bauchi Da Legas Labarai
  • Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki Tsaro
  • Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya Afrika
  • Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa Tsaro
  • MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan Afrika
  • Ahmed Gara Ya Kaddamar da Kofin Sarkin Gombe, Ya Jaddada Bunƙasa Matasa Afrika
  • An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu Afrika
  • RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.