Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka Amurka
Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City Wasanni
Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran Afrika
An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda Siyasa

AFCON 2025, Jerin Abubuwan Da Aka Haramta Wa Magoya Baya
Published: December 15, 2025 at 7:18 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 15, 2025 By Bala Hassan No Comments on AFCON 2025, Jerin Abubuwan Da Aka Haramta Wa Magoya Baya
Published: December 15, 2025 at 7:18 PM | By: Bala Hassan
AFCON 2025, Jerin  Abubuwan Da Aka Haramta Wa Magoya BayaPublished: December 15, 2025 at 7:18 PM | By: Bala Hassan

­Jerin abubuwan da a ka haramta wa magoya baya su shiga da su filayen wasa lokacin gasar cin kofin kasashen afirka da za’ayi na 2025, a Morocco. A yayin da ake shirye-shiryen Gasar kwallon kafa mafi girma ta Afirka, AFCON 2025, wadda za ta fara a ranar Lahadi, 21 ga Disamba 2025 wacce Morocco, zata…

Ci Gaba Da Karatu “AFCON 2025, Jerin Abubuwan Da Aka Haramta Wa Magoya Baya” »

Wasanni

Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani
Published: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani
Published: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe LadaniPublished: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matasa a birnin Kano sun kashe wani matashi da ake zargi da kisan ladanin wani masallaci a Unguwar Hotoro dake birnin Kano, arewa maso yammacin Najeriya. Lamarin ya faru ne a unguwar Hotoro, inda bayanai suka tabbatar da cewa matashin ya yi wa ladanin, mai suna Zubairu Kasim, yankar rago ne da asubahin ranar Litinin…

Ci Gaba Da Karatu “Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani” »

Najeriya

Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane
Published: December 15, 2025 at 2:16 PM | By: Mahmud Kwari | Updated: December 16, 2025

Posted on December 15, 2025December 16, 2025 By Mahmud Kwari No Comments on Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane
Published: December 15, 2025 at 2:16 PM | By: Mahmud Kwari | Updated: December 16, 2025
Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara MutanePublished: December 15, 2025 at 2:16 PM | By: Mahmud Kwari | Updated: December 16, 2025

Hukumar NAPTIP, dake yaki da safara da fataucin bil’adama a Najeriya, ta dakile yunkurin wasu bata gari na safarar wasu yara su 11 ‘yan asalin jihar Jigawa a yankin arewa maso yammacin Najeriya. Hukumar tace tuni ta mika yaran da Jami’an ta suka kubutar ga majalisar karamar hukumar Ringim ta jihar Jigawa. Kwamandan hukumar a…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane” »

Labarai

Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina
Published: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina
Published: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A KatsinaPublished: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Hisbah a jihar Katsina dake Najeriya ta gudanar da aikin ƙona giyar da aka kama a garin Bakori da ke shiyyar Funtua Sanarwar ta ce Kwamandan Hisbah na Karamar Hukumar Dandume, DC Bashir Lawal Balarabe, tare da sauran kwamandojin Hisbah na shiyyar Funtua, sun halarci taron inda suka jagoranci lalata giyar da aka kama….

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina” »

Labarai, Najeriya

Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dangote Ya Rage Farashin Mai A NajeriyaPublished: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aliko Dangote, shugaban masana’antun kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya zargi Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta (NMDPRA), Farouk Ahmed, da cin hanci, yana mai cewa ya biya dala miliyan 5 a matsayin kuɗin makarantar sakandare ga ’ya’yansa huɗu a ƙasar Switzerland. Dangote ya yi zargin ne a yayin wani taron manema labarai…

Ci Gaba Da Karatu “Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya” »

Labarai, Najeriya

Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 9:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 15, 2025

Posted on December 15, 2025December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 9:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 15, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A NajeriyaPublished: December 15, 2025 at 9:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 15, 2025

Gwamnatin tarayyar Najeriya na ƙoƙarin rushe dimokuraɗiyyar jam’iyyu masu yawa inji Shugabannin jam’iyyun adawa Gamayyar fitattun shugabannin adawa a Najeriya sun zargi Gwamnatin Tarayya ƙarƙashin Shugaba Bola Tinubu da amfani da hukumomin yaƙi da cin hanci, ciki har da EFCC, ’yan sanda da ICPC, wajen tsoratarwa da gallaza wa ’yan adawa. A cikin wata sanarwa…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya” »

Siyasa

Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco
Published: December 15, 2025 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco
Published: December 15, 2025 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A MoroccoPublished: December 15, 2025 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanyi mai tsanani ya kase wasu bakin haure ‘yan Afirka a kusa da bakin iyakar Morocco da Aljeriya. Kungiyoyin kare hakkin bil Adama a kasar dake Afirka ta Arewa sun bayyana wannan a matsayin babban abin damuwa kuma abinda ya keta ‘yancin zirga-zirgar murtane. Wata gamayyar kungiyoyin kare hakkin bil Adama a kasar Morocco, ta…

Ci Gaba Da Karatu “Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco” »

Afrika

Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO
Published: December 15, 2025 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO
Published: December 15, 2025 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATOPublished: December 15, 2025 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu kwararru kan harkokin tsaro a Amurka sun ce tayin da kasar Ukraine ta yi na yin watsi da burin neman shiga cikin kungiyar kawancen tsaro ta NATO, bai kai wanda zai iya canja akalar tattaunawar neman sulhun da ake yi yanzu ba. A lokacin tattaunawa da wakilan Amurka ranar lahadi a kan shirin sulhu…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO” »

Labarai

Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa
Published: December 15, 2025 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa
Published: December 15, 2025 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe AmurkawaPublished: December 15, 2025 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutumin nan da ya kai hari ya kashe Amurkawa uku, sojoji biyu da tafinta daya, a kasar Sham, bai jima da shiga aikin tsaro a kasar ba, inda watanni biyu da suka shige hukumar tsaron cikin gida ta kasar Sham ta dauke shi aiki a zaman mai gadi a wani sansanin soja. Amma da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa” »

Amurka

‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya
Published: December 15, 2025 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya
Published: December 15, 2025 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar AustraliyaPublished: December 15, 2025 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda a kasar Australiya sun ce ‘yan bindigar da suka kashe mutane 15 a wurin wani bikin yahudawa a gundumar Bondi Beach dake bakin ruwa a Sydney, babban birnin kasar, wani uba ne da dansa. An kashe uban mai shekaru 50 da haihuwa a wurin harin, yayin da dan nasa mai shekaru 24 ya…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 111 112 113 … 140 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki Afrika
  • Ministan Kudin Botswana Yace Akwai Hasashen Cewa Tattalin Arzikin Kasar Zai Ragu Amurka
  • An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya
  • Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A Mulki Labarai
  • Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70 Afrika
  • Turkiyya Ta Zargi Alakar Isra’ila Da Somaliya Afrika
  • Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.