Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da nadin mutum uku da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar mata domin zama jakadun Najeriya a ƙasashen waje. Waɗanda aka tabbatar sun haɗa da: Aminu Muhammad Dalhatu daga Jihar Jigawa da Lateef Kayode Kolawole Are daga Jihar Ogun sai kuma Emmanuel Ayodele Oke, CFR daga Jihar Oyo. Majalisar…
Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje” »

