Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Tattalin Arzikin Kasar Bahrain Ya Bunkasa Sakamakon Ruruwar Masu Yawon Bude Ido Labarai
Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya
Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr Khani Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ? Wasanni

Sojojin Amurka Sun Kashe Wasu Fararen Hula Ba Dalili
Published: December 5, 2025 at 7:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Amurka Sun Kashe Wasu Fararen Hula Ba Dalili
Published: December 5, 2025 at 7:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Sojojin Amurka Sun Kashe Wasu Fararen Hula Ba DaliliPublished: December 5, 2025 at 7:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Rundunar sojojin Amurka ta ce ta kai hari a kan wani karamin jirgin ruwan da ake zargin na safarar muggan kwayoyi ne a yankin ruwa na kasa da kasa a gabashin tekun Pacific jiya alhamis, ta kashe mutane hudu. Rundunar sojojin ta Amurka, ta fada cikinwata sanarwar da ta bayar a dandalin sada zumunta na…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Amurka Sun Kashe Wasu Fararen Hula Ba Dalili” »

Amurka

CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya
Published: December 5, 2025 at 5:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya
Published: December 5, 2025 at 5:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin LafiyaPublished: December 5, 2025 at 5:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Kungiyar kiristoci ta CAN a Nigeria tace yaran Makarantar St Mary na Garin Papiri ta jihar Neja da akayi Garkuwa dasu a cikin watan Nuwamban nan da yagaba suna cikin koshin Lafiya. Mai Magana da yawun Kungiyar ta CAN a jihar Neja Mr. Dan Atori Yace a ranar Litinin lokacin da mai ba Shugaban Kasar…

Ci Gaba Da Karatu “CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya” »

Najeriya, Tsaro

Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya”
Published: December 5, 2025 at 5:18 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 5, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya”
Published: December 5, 2025 at 5:18 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya”Published: December 5, 2025 at 5:18 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Jajircewa da muka nuna a baya ita ta sa Shugaba Bola Ahmad Tinubu, ya sake dauko ni don na ja ragamar ma’aikatar tsaro ta kasa. Tsarin aikin mu shine, ba nuna banbanci na addini ko kabilanci, haka kuma ba sani ba sabo wajen gabatar da aiki. Mu duka ‘yan Najeriya ne sai mun hada hannu…

Ci Gaba Da Karatu “Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya”” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto
Published: December 5, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto
Published: December 5, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin SokotoPublished: December 5, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Shugaban kungiyar neman kafa kasar Biafra IPOB, Nnamdi Kanu, wanda aka yanke wa hukuncin daurin rai da rai, ya shigar da sabuwar bukata a Babbar Kotun Tarayya Abuja, yana neman a sauya masa matsugunni daga gidan gyaran hali na Sokoto. A cikin bukatar da ya sa hannu da kansa, Kanu ya ce tsare shi a…

Ci Gaba Da Karatu “Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto” »

Labarai

Kyaftin Na Super Eagles Ya Yi Ritaya.
Published: December 4, 2025 at 11:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 5, 2025

Posted on December 4, 2025December 5, 2025 By Bala Hassan No Comments on Kyaftin Na Super Eagles Ya Yi Ritaya.
Published: December 4, 2025 at 11:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 5, 2025
Kyaftin Na Super Eagles Ya Yi Ritaya.Published: December 4, 2025 at 11:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 5, 2025

Kyaftin din Super Eagles William Troost-Ekong ya sanar da yin ritaya daga buga kwallon kafa na kasa da kasa.

Ci Gaba Da Karatu “Kyaftin Na Super Eagles Ya Yi Ritaya.

Published: December 4, 2025 at 11:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 5, 2025

” »

Wasanni

Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel
Published: December 4, 2025 at 8:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 4, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel
Published: December 4, 2025 at 8:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A SahelPublished: December 4, 2025 at 8:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Mai bawa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya gargadi cewa dole ne a kare tsarin dimokraɗiyyar Najeriya, kasancewarta kasa daya tilo da take aiwatar da demokraɗiyya a duk yankin Sahel, inda rikice rikicen siyasa da juyin mulki suka yi kamari. Ribadu ya yi wannan jawabi ne a Abuja, a wani taron…

Ci Gaba Da Karatu “Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro
Published: December 4, 2025 at 4:45 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 4, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro
Published: December 4, 2025 at 4:45 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan TsaroPublished: December 4, 2025 at 4:45 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Sabon Ministan tsaron Najeriya ya sha rantsuwar kama aiki. An rantsar da tsohon babban hafsan tsaron ne a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a yau Alhamis, kwana ɗaya bayan da Majalisar Dattawa ta wanke shi, bayan shafe kusan sa’o’i biyar suna yi masa tambayoyi yayin tantance shi.

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.
Published: December 4, 2025 at 3:50 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 4, 2025 By Bala Hassan No Comments on FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.
Published: December 4, 2025 at 3:50 PM | By: Bala Hassan
FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.Published: December 4, 2025 at 3:50 PM | By: Bala Hassan

FIFA Ta Tabbatar Da Ranar 15 Ga Disamba Don Sakin Sunayen ‘Yan Wasa Kafin AFCON 2025 FIFA ta sanar da cewa mika sunayen ‘yan wasa na gasar cin kofin kasashen Afirka ta CAF (AFCON) ta Morocco 2025 zai fara a hukumance a ranar 15 ga Disamba 2025, bayan shawarwari masu amfani” da akayi da masu…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.” »

Wasanni

Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa
Published: December 4, 2025 at 2:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 4, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa
Published: December 4, 2025 at 2:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga MajalisaPublished: December 4, 2025 at 2:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan tsohon shugaban rundunar sojin kasa, Janar Abdulrahman Dambazau (rtd) da kuma tsohon shugaban mulkin rikon kwarya na Jihar Rivers, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (rtd), domin nada su a matsayin jakadu a sabon jerin sunayen da aka tura wa Majalisar Dattawa. Tinubu, wanda a baya ya tura sunayen jakadu…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025
Published: December 4, 2025 at 10:36 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

Posted on December 4, 2025December 4, 2025 By Bala Hassan No Comments on CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025
Published: December 4, 2025 at 10:36 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025
CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025Published: December 4, 2025 at 10:36 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

AFCON 2025: Super Eagles Za Ta Fuskanci Babban Tara Saboda Sabbin Dokokin CAF. Super Eagles na Najeriya da wasu kasashe da dama da suke cikin Gasar cin Kofin kasashen Afirka na 2025 da za’ayi a Morocco suna fuskantar babban tara bayan da Hukumar kwallon kafa ta Afirka (CAF) ta bayyana sabbin dokokin Gasar. Kodayake Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 123 124 125 … 138 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
  • Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda Tsaro
  • Majalisar Dokokin Rivers Zata Tsige Fubara Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Kiwon Lafiya
  • Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku Labarai
  • Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci Afrika
  • Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Majalisar Dattawa Ta Wanke Janar Christopher Musa A Matsayin Minista Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar Taiwan Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.