Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja Labarai
Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Ta Bukaci Rwanda Ta Daina Marawa ‘Yan Tawayen M23 Baya Afrika
Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
Burkina Faso Ta Sako Jami’an Rundunar Sojin Saman Najeriya 11 Da Aka Tsare Tsaro
Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan Bauta Afrika

Jagorancin Wikki Tourist FC Na Samun Yabo
Published: November 25, 2025 at 2:12 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 25, 2025

Posted on November 25, 2025November 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Jagorancin Wikki Tourist FC Na Samun Yabo
Published: November 25, 2025 at 2:12 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 25, 2025
Jagorancin Wikki Tourist FC Na Samun YaboPublished: November 25, 2025 at 2:12 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 25, 2025

Tabbas Wikki Tourist ta samu shuwagabanin da zasu cire mata kitse a wuta. Wannan yabo ya fito ne ta bakin Shugaban ƙungiyar Magoya bayan Ƙungiyar kwallon kafa ta Wikki Tourist Fc da ke Bauchi a tarayyar Najeriya. Alh Umar (Aljan) yayi karin hasake a wata ganawa da yayi da wakilin GTA Hausa. Umar ya ce…

Ci Gaba Da Karatu “Jagorancin Wikki Tourist FC Na Samun Yabo” »

Wasanni

Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City
Published: November 25, 2025 at 3:55 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 25, 2025

Posted on November 25, 2025November 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City
Published: November 25, 2025 at 3:55 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 25, 2025
Kano Pillars Ta Doke Ikorodu CityPublished: November 25, 2025 at 3:55 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 25, 2025

Ƙungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta samu nasarar soke ƙungiyar kwallon kafa ta Ikorodu City da ci 2 da 1, a gasar Firimiyar lig na Najeriya (NPFL) 2025 mako na 14. Kano Pillars ce ta fara jefa kwallo a raga a cikin minti biyu kacal da fara wasan ta kafar Kaftin din ta, Rabi’u…

Ci Gaba Da Karatu “Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City” »

Wasanni

Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Published: November 25, 2025 at 12:08 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 25, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Published: November 25, 2025 at 12:08 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’addaPublished: November 25, 2025 at 12:08 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kungiyar kiristocin Najeriya wato CAN reshen Jihar Neja ta sanar da cewa yara 50 daga cikin wadanda ‘yan bindiga suka sace a ranar Juma’ar da ta gabata a Makarantar St. Mary ta Papiri sun samu nasarar kubutowa daga hannun ‘yan bindigar. Dama dai tun aranar Lahadi kungiyar tace sama da yara 300 ne ‘yan bindigar…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda” »

Labarai

Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu
Published: November 24, 2025 at 11:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025

Posted on November 24, 2025November 25, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu
Published: November 24, 2025 at 11:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025
Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe MakarantuPublished: November 24, 2025 at 11:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025

Gwamnan Jihar Gombe, ya bayar da umarnin rufe dukkan makarantun jihar daga yanzu zuwa ranar Juma’a, 28 ga Nuwamba, 2025. Shugaban Hukumar ilimi matakin farko a Jihar Gombe, wato SUBEB, Farfesa Esrom Jocthan Toro, ne ya isar da umarnin gwamnan yayin taro da ya gudanar da dukkan Sakatarorin Ilimi na ƙananan hukumomi a ofishinsa. Farfesa…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu” »

Labarai

Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC
Published: November 24, 2025 at 2:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 24, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC
Published: November 24, 2025 at 2:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADCPublished: November 24, 2025 at 2:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Tsohon mataimakin shugaban kasa Najeriya daga 1999 zuwa 2007 kuma Wazirin Adamawa Alh. Atiku Abubakar, ya shiga jam’iyyar ADC a hukumance, yau a karamar hukumar Jada dake Jihar Adamawa inda ya karbi Katin shi na zama dan jam’iyyar ADC. Atakaice dai sai yau Atiku ya bayyanar da inda alkibilar siyasar shi take a bana. Haka…

Ci Gaba Da Karatu “Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe”
Published: November 24, 2025 at 5:55 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 24, 2025

Posted on November 24, 2025November 24, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe”
Published: November 24, 2025 at 5:55 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 24, 2025
Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe”Published: November 24, 2025 at 5:55 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 24, 2025

Rashin sanin makamar aiki, sakaci da kasawar gwamnatin APC ya kai Najeriya halin da take ciki a yanzu, musamman Arewacin kasar. Kasawar gwamnatin tayi yawa wanda har an kai ga gwamnatocin jihohin yankin rufe makarantun gwamnati. Wanda hakan babbar koma baya ne ga bangaren ilimi. Arewa na cikin mawuyacin hali musamman a bangaren tsaro, noma,…

Ci Gaba Da Karatu “Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe”” »

Labarai, Najeriya

Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan Sanda
Published: November 24, 2025 at 3:36 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: November 24, 2025

Posted on November 24, 2025November 24, 2025 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan Sanda
Published: November 24, 2025 at 3:36 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: November 24, 2025
Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan SandaPublished: November 24, 2025 at 3:36 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: November 24, 2025

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ba da umurnin janye jami’an ‘yan sanda masu tsaron lafiyar manyan mutane ko wasu kusoshi na gwamnati. A taro na musamman da babban sufeton ‘yan sanda IGP Kayode Egbetokun, manyan hafsoshin soja da daraktan jami’an tsaron farin kaya DSS, shugaban ya ce duk mai bukatar jami’ai masu damara don…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan Sanda” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ga Fili Ga Doki
Published: November 24, 2025 at 2:39 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 24, 2025

Posted on November 24, 2025November 24, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Ga Fili Ga Doki
Published: November 24, 2025 at 2:39 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 24, 2025
Ga Fili Ga DokiPublished: November 24, 2025 at 2:39 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 24, 2025

GA FILI GA DOKI- Shiri ne na musamman daga nan GTA Hausa gidan rediyon Amurka Ke Magana, da zai rika kawo muhawara tsakanin sassa biyu masu hamayya da juna kan lamuran siyasa, sarauta, lamuran gwamnati da sauran harkoki masu muhimmanci na rayuwar al’umma. Manufar shirin itace tantance gaskiya ta hanyar la’akari da wanda ya fi…

Ci Gaba Da Karatu “Ga Fili Ga Doki” »

Najeriya

Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.22.2025
Published: November 23, 2025 at 9:43 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 23, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.22.2025
Published: November 23, 2025 at 9:43 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.22.2025Published: November 23, 2025 at 9:43 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A kowace rana da karfe 9:30 na dare agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 8:30 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku labari.

Rediyo

Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.22.2025
Published: November 23, 2025 at 9:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 23, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.22.2025
Published: November 23, 2025 at 9:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.22.2025Published: November 23, 2025 at 9:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A kowace rana da karfe 6:00 na safe agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 5:00 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku labari.

Rediyo

Posts pagination

Previous 1 … 130 131 132 … 138 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
  • Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Kubutar Da Wasu Mutane 31 Da Aka Yi Garkuwa Dasu Afrika
  • An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau Afrika
  • Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
  • Ana Zargin Cewa ‘Yan Bindiga Biyun Nan Mambobin Kungiyar ISIS Ne Amurka
  • Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.