Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa an sace yara 48 ‘yan asalin jihar masu shekaru tsakanin biyu zuwa biyar, inda ya ce an kai su wasu sassan duniya kamar yadda jaridar The Cable ta rawaito. Inuwa Yahaya ya yi wannan bayani ne yayin ƙaddamar da rabon tallafin Abincin Ramadan a Gombe, inda ya…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar” »

