Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031 Wasanni
CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025 Wasanni
Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi Najeriya
Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35 Labarai
Soyinka Ya soki Yawan Jami’an Tsaron Da Ake Bai Wa Seyi Tinubu Najeriya

Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025
Published: November 15, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025

Posted on November 15, 2025November 16, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025
Published: November 15, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025
Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025Published: November 15, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025

Wannan shirin na yau wanda aka kaddamar da gidan Rediyon “Amurka Ke Magana.” A kowace rana da karfe 6:00 na safe agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 5:00 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku…

Ci Gaba Da Karatu “Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025” »

Rediyo

Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade
Published: November 13, 2025 at 11:57 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025

Posted on November 13, 2025November 15, 2025 By admin No Comments on Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade
Published: November 13, 2025 at 11:57 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/NIGERIA-AND-SIERRA-LEONE-AS-ICPC-REVIEWES-ANNUAL-PERFORMANCE.mp3
Rediyo

Kasashe 5 Da Ke Fama Da Matsanancin Zazzabin Cizon Sauro
Published: November 13, 2025 at 11:56 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025

Posted on November 13, 2025November 15, 2025 By admin No Comments on Kasashe 5 Da Ke Fama Da Matsanancin Zazzabin Cizon Sauro
Published: November 13, 2025 at 11:56 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/5-MOST-MALARIA-ENDEMIC-COUNTRIES-.mp3
Rediyo

Tattalin Arzikin Najeriya Ya Karu A Karshen 2024
Published: November 13, 2025 at 11:54 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025

Posted on November 13, 2025November 15, 2025 By admin No Comments on Tattalin Arzikin Najeriya Ya Karu A Karshen 2024
Published: November 13, 2025 at 11:54 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/NIGERIAS-GDP-GREW-IN-THE-LASTQUARTER-OF-2024.mp3
Rediyo

IBB: Ba Shakka Abiola Ya Lashe Zaben Yuni 12
Published: November 13, 2025 at 11:49 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025

Posted on November 13, 2025November 15, 2025 By admin No Comments on IBB: Ba Shakka Abiola Ya Lashe Zaben Yuni 12
Published: November 13, 2025 at 11:49 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/IBB-CONFIRMS-ABIOLA-AS-WINNER-OF-JUNE-12-ELECTION.mp3
Rediyo

Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993
Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025

Posted on October 19, 2025November 16, 2025 By Newsdesk No Comments on Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993
Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025
Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025

Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya ce hakika marigayi Moshood Abiola ya lashe zaben watan Yuni na 1993 wanda gwamnatin sa ta soke. Janar Babangida na magana ne a Abuja wajen taron kaddamar da littafin tarihin rayuwar sa ta aiki mai taken “A journey in service” da asusun gina dakin…

Ci Gaba Da Karatu “Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%
Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%
Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Mizanin karfin tattalin arzikin Najeriya a rubu’in karshe na shekara ta 2024 ya karu da kashi 3.84% daga kashi  2.74% a 2023. Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS ta saki rahoton da ya nuna sassan da ke waje da danyen man fetur ne ke kan gaba wajen raya arzikin. “Masu neman bayani kan mizanin farashi CPI…

Ci Gaba Da Karatu “Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%” »

Labarai, Najeriya

Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya
Published: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya
Published: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara DayaPublished: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta ce ta kwato kimanin Naira biliyan 40 daga barayin biro a tsakanin jami’an gwamnati cikin shekarar nan ta 2024 mai karewa. Shugaban IICPC Dokta Musa Adamu Aliyu ya baiyana haka a taron bitar aiyukan hukumar na shekara da ya samu halartar shugaban EFCC da sauran jagororin hukumomin da su…

Ci Gaba Da Karatu “Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya” »

Labarai, Najeriya

Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata
Published: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata
Published: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikataPublished: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

A karshe dai majalisar zartarwa ta Najeriya ta shirya don rantsar da shaharerren lauyan nan Barista Mainasara Kogo Umar a matsayin shugaban kotun da’ar ma’aikata. Rantsarwar bias sanarwa za ta gudana a taron majalisar zartarwa a alhamis din nan a fadar Aso Rock. In za a tuna shugaba Tinubu ya nada Barisra Mainasara a watannin…

Ci Gaba Da Karatu “Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata” »

Labarai, Najeriya

Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume
Published: October 19, 2025 at 2:33 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume
Published: October 19, 2025 at 2:33 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- AkumePublished: October 19, 2025 at 2:33 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Sakataren gwamnatin Najeriya George Akume ya bukaci ‘yan siyasar arewa su hakura da takarar shugabancin Najeriya sai 2031. Akume wanda dan yankin arewa ne daga arewa ta tsakiya na magana ne kan zaben 2027 da ke tafe da ya ke ganin lokaci ne da ya dace a ba wa shugaba Tinubu dammar tazarce. George a…

Ci Gaba Da Karatu “Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume” »

Labarai, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 25 26 27 Next

Sabbin Labarai

  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko
  • Gwamna Kefas Na Jihar Taraba Ya Karbi Shaidar Jam’iyar APC
  • NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa Yahaya
  • Jirgin Sama Ya Fadi A Kano

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
  • Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025: Wasanni
  • Shin Ko Ganawar Zelensky Da Macron Zata Haifar Da ‘Da Mai Ido? Labarai
  • ECOWAS Da AU Sun Nuna Damuwa Kan Juyin Mulki A Guinea-Bissau Afrika
  • NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas Najeriya
  • Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba” Najeriya
  • Jami’an Tsaro Na Amfani Da Damar Su Wajen Cin Zarafin Jama’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.