Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
Shugaban Kasar Najeriya Ya Gabatar Da Kudi Fiye Da Naira Triliyan 58 A Matsayin Kasafin 2026 Najeriya
Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna Najeriya
Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump Amurka

Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.
Published: January 31, 2026 at 9:26 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on January 31, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.
Published: January 31, 2026 at 9:26 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

YANBINDIGA SUN KASHE MUTUN GUDA TARE DA YIN GARKUWA DA MUTANE KIMANIN 100 A JIHAR NEJAN NAJERIYA. Yanzu haka dai Yanfashin d aji na ci gaba da tafka ta,asarsu a Wasu sassanan jihohin Najeriya Lamarin dake kara jefa alumma cikin Yanayi na zaman dar dar. Rahotanni Daga Jihar Neja na nuna cewa Yanfashin Dajin sun…

Ci Gaba Da Karatu “Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.” »

Najeriya

Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku
Published: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

Posted on January 31, 2026January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku
Published: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026
Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara UkuPublished: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

A wani hari mafi tsanani cikin makon nin nan, da Isra’ila ta kai a Gaza a ranar Asabar, ya kashe mutane 27 ciki harda yara uku a farmakin data auna kan ofishin ‘Yan sanda, da gidaje da kuma akan tantuna, kamar yadda jami’n kiwon lafiya a yankin Falasdinu suka fada. Sojojin Isra’ila suka ce sun…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan
Published: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan
Published: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Mayakan Sakai 67 A PakistanPublished: January 31, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Pakistan, akalla mayakan sakai 67 aka kashe Asabar, yayinda suke fafatawa da dakarun kasar, a wasu birane a fadin lardin Balochistan dake kudu maso yammacin kasar, kamar yadda wasu jami’an tsaro su hudu suka gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. An kashe ‘Yan sanda da wasu jami’an tsaro 10, da wasu farar hula su…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan” »

Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Published: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar
Published: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A KasarPublished: January 31, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Tunisia Kais Saied, ya kara tsawon amfani da dokar ta baci a kasar na tsawon wata 11 har zuwa 31 ga watan Disamba, kamar yadda mujallar wallafa dokoki da bayanan gwamnati ta nuna ranar Jumma’a. Gwamnatin kasar tana aiki ne karkashin dokar ta baci tun a 2015, bayan wani hari da aka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique
Published: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique
Published: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar MozambiquePublished: January 31, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Mozambique Daniel Chapo, yayi bikin bude kamfanin sarrafa ma’adinai da ake kira graphite da turanci, wanda zai rika samar da ma’adanai ton dubu metan a shekara, a wani wurin hakar ma’adinai na wani kamfanin kasar China. Anyi bikin ne ranar jumma’a yunkurin kasar na fadada hakar ma’adinai da ake amfani da su wajen…

Ci Gaba Da Karatu “An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique” »

Labarai, Sauran Duniya

Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno
Published: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno
Published: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar BornoPublished: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya akalla mutane 25 ne aka kashe sakamakon wani harin da ‘yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram suka kai kan wani gari, a arewa maso gabashin kasar kamar yadda ‘yan uwan wadanda harin ya rutsa da su suka fada. Wadanda suka halaka a harin leburori ne wadanda suka yi balaguro zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida
Published: January 31, 2026 at 9:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida
Published: January 31, 2026 at 9:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan JaridaPublished: January 31, 2026 at 9:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kotu a Amurka tana tuhumar wani dan jarida Don Lemon da karya dokokin kasa na hakkin dan Adam, bayan da hukumomi suka kama shi kan zargin taka rawa wajen wata zanga-zangar adawa ga Jami’an shige da fice da ya hargitsa bauta da ake gudanarwa a wani coci a jihar Minnesota, a cewar Ma’aikatar tsaron cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida” »

Amurka

Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai
Published: January 31, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai
Published: January 31, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanaiPublished: January 31, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fiye da mutane 200 suka rasa rayukansu sakamakon rushewar wani kogo na hakar ma’adanai a Jamhuriyar Demokradiyar Congo. Lumumba Kambere, wanda shi ne gwamnan da kungiyar ‘yan tawaye suka nada a yankin da abin ya faru, ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa hatsarin ya afku ne a Wurin hakar ma’adanai na Rubaya, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai” »

Labarai, Sauran Duniya

Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya
Published: January 31, 2026 at 9:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya
Published: January 31, 2026 at 9:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A DuniyaPublished: January 31, 2026 at 9:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Cibiyar Carter, wadda tsohon shugaban kasar Amurka Jimmy Carter tare da mai dakin sa suka kafa, don tallafawa walwalar al’umma ta ko wanne fanni ta sanar cewa a shekarar 2025, mutane 10 ne kacal aka samu masu dauke da cutar kurkunu, kuma sun fito ne daga kasashe 3. Wannan sakamakon ya biyo bayan kasa da…

Ci Gaba Da Karatu “Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya” »

Amurka, Labarai

Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya
Published: January 30, 2026 at 10:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya
Published: January 30, 2026 at 10:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin TarayyaPublished: January 30, 2026 at 10:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da nada Kevin Warsh a matsayin shugaban bankin tarayya na kasa don maye gurbin Jerome Powell, wanda wa’adin sa zai kare ranar 15 ga watan Mayu. Tun Jiya rade-radin nada Warsh din ya dagulawa kasuwannin hannun jari lissafi, inda farashin gwal ya fadi da fiye da kashi hudu cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya” »

Amurka, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 25 26 27 … 102 Next

Sabbin Labarai

  • Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran
  • Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya
  • Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
  • Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • NUJ: Akwai Bukatar Samar Da Inshorar Lafiya Ga ‘Yan Jarida A Najeriya Rediyo
  • Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
  • Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara Labarai
  • ‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana Afrika
  • Kasar Spain Zata Bada Diyya Ga Iyalen Wadanda Da Suka Rasu A Hatsarin Jirgin Kasa Labarai
  • Masana: ‘Yancin Kasashen Afrika A Rubuce Yake Ba A Zahirance Ba Najeriya
  • Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar Cinikayya Afrika
  • An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.