Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar Iblis Afrika
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo” Labarai
Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya Afrika
Kasar Saudiya Zata Cika Azumi Talatin Kimiya
Matatar Man Dangote Zata Wadatar Da Najeriya Da Makota Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka

Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa
Published: April 11, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 11, 2026

Posted on April 11, 2026April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa
Published: April 11, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 11, 2026
Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin TattaunawaPublished: April 11, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 11, 2026

Lokacin da mataimakin shugaban Amurka JD Vance ya sauka a Islamabad domin shawarwari yau Asabar, da jami’an Iran, hakan zai cika burin shugabannin Iran da suka rage, wadanda su ne suka nemi mataimaki shugaban na Amurka ya jagoranci shawarwarin kawo karshen yakin, kamar yadda majiyoyi da dama wadanda suke da masanaiya dangane da shawarwarin ska…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari
Published: April 11, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari
Published: April 11, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara ShawarwariPublished: April 11, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar  juma’a Iran tace tilas a sakamarta kadarorinta, kuma a tsagaita wuta a Lebanon, kamun ta fara shawarwari da Washington, mataki da ya jefa zaman sulhu da za’a fara yau Asabar, cikin rashin tabbas. Kakakin majalisar dokokin kasar Mohammed Baqeer Qaibaf ya fada a shafinsa a dandalin X cewa, wadannan bukatu biyu dama an…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur
Published: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur
Published: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A DarfurPublished: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani hari da aka kai da jirgi mara matuki na drone a yankin Darfur na kasar Sudan ranar Laraba. ya kashe a kalla fararen hula 30 da suka hada da mata da yara, a yayin da suke halartar wani bikin aure, a cewar ofishin Majalisar Dinkin Duniya a jiya Alhamis. Mai magana da yawun sakatare…

Ci Gaba Da Karatu “Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a
Published: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a
Published: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’aPublished: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Djibouti zata gudanar da zaben shugaban kasa a yau Jumu’a, inda ake ganin shugaba mai ci a yanzu Isma’il Omer Guelleh zai lashe, ya ci gaba da mulkin da ya shafe shekaru 27 yana kai, bayan da majalisar kasar ta soke dokar data kayyade shekarun masu tsayawa takara, wadda da akwai ta zata haramta…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Farashin Man Fetur Yakara Tashi
Published: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Man Fetur Yakara Tashi
Published: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Man Fetur Yakara TashiPublished: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

farashin man fetur ya kara tashi a yau Jumu’a bayan da aka shiga damuwa kan samun man daga Saudiyya, yayin da kuma ake ci gaba da garkame mashigin ruwa na Hormuz ga Mafiya yawan jiragen dakon mai. Harin da aka kai kan cibiyar mai ta Saudiyya ta rage adadin man da ake tacewa da kusan…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Man Fetur Yakara Tashi” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado
Published: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado
Published: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasuwannin Hannun Jari Sun FarfadoPublished: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasuwannin hannun jari a nahiyar Asiya sun fara da nasara a safiyar a yau Jumu’a, amma kuma sun yi kasa bayan da ‘yan kasuwa ke tantamar dorewar yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran a wannan makon, da kuma zullumi kan tattaunawar wanzar da zaman lafiya tsakanin Isra’ila da Lebanon. Masu saka hannun jari sun…

Ci Gaba Da Karatu “Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i

Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare
Published: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare
Published: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin DarePublished: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya gamayyar mayakan kungiyar Boko Harama da ISWAP sun kai hari na hadin baki cikin dare kan sansanoni daban daban a jihar Barno, har suka kashe wani janar da wasu sojojin kasar, kamar yadda wasu majiyoyin soji suka fada ranar Ahamis. Helkwatar mayakan kasar, sunce mayakan sun kai hari kan wata cibiyar sojoji da…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa
Published: April 10, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa
Published: April 10, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha WucewaPublished: April 10, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Britaniya ta tura dakarunta na ruwa domin hana jiragen ruwan Rasha masu tafiya karkashin ruwa yanke woyoyi da bututu-bututu da suke karkashin ruwa, Ingila tace jirgen ruwan na Rasha sun zauna a ruwayen da suke ciki da kewayen Ingila fiye da wata daya a farkon shekaran nan, kamar yadda ministan tsaron kasar John Healey ya…

Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon
Published: April 10, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon
Published: April 10, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin LebanonPublished: April 10, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Prime Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya fada jiya Alhamis cewa, yana neman shawarwari kai tsaye da hukumomin Lebanon a Beiruit, kwana daya bayan da Isra’ila ta kai hari mafi muni da bama-bamai tun fara yakin, har ta halaka mutane dari uku, wanda ya jefa yarjejeniyar tsagaita wuta da shugaba Donald Trump ya kulla da Iran,…

Ci Gaba Da Karatu “Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe
Published: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe
Published: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin KasashePublished: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban sakataren kungiyar tsaro ta NATO Mark Rutte, yayi magana da wasu hukumomi na kasashe dake suke cikin kungiyar tsaro ta NATO cewa shugaba Trump yana son ganin shirye shirye kwarara cikin ‘yan kwanaki na kare mashigin ruwan Hormuz, kamar yadda wasu jami’an difilomasiyya uku daga turai suka gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters a…

Ci Gaba Da Karatu “Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 25 26 27 … 162 Next

Sabbin Labarai

  • NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar Iblis
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi Labarai
  • Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Lumbala Shekaru 30 Bisa Laifin Cin Zarafi Labarai
  • Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC Najeriya
  • Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993 Labarai
  • Shugaba Tinubu ya mika sunayen Sabbin Shugabannin NMDPRA da NUPRC Bayan Murabus Din Farouk Ahmad Da Gbenga Komolafe Najeriya
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
  • Kasashe 5 Da Ke Fama Da Matsanancin Zazzabin Cizon Sauro Rediyo
  • Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.