Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba Afrika
Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi Labarai
Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ? Wasanni
Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku Afrika
Wani Dan Bindiga Ya Harbi Dakarun Tsaron Cikin Gida Su Biyu A Washington DC Labarai

Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Ya Roki Rasha Ta Taimakawa Kasar
Published: March 6, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Ya Roki Rasha Ta Taimakawa Kasar
Published: March 6, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Ya Roki Rasha Ta Taimakawa KasarPublished: March 6, 2026 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Afirka ta tsakiya Faustin Toudera yayi kira ga Rasha ta taimakawa kasar sa ta fuskar makamashi saboda kalubale da kasar take fuskanta ta wannan fanni. Shugaba Toudera wadda yayi wannan kira a ranar Alhamis, ya kuma godewa Rasha, a fara ganawa tsakanin shugabannin kasashen biyu a Moscow, yace Rasha ta taka muhimmiyar rawa ta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Ya Roki Rasha Ta Taimakawa Kasar” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington
Published: March 6, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington
Published: March 6, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da WashingtonPublished: March 6, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump, ya fada ranar Alhamis cewa, hukumomi a Tehran suna kiran Washington da nufin su kulla yarjejeniya, a dai dai lokacin da jiragen yakin Amurka da Isra’ila suke ci gaba da luguden wuta kan kasar, ya kara da cewa tilas ne a dauki matakai da za su sassauta matsalar jigilar mai. Yana…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Da Tarayyar Turai Sun Fidda Sanarwa
Published: March 6, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Tarayyar Turai Sun Fidda Sanarwa
Published: March 6, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Tarayyar Turai Sun Fidda SanarwaPublished: March 6, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka da wasu gaggan kasashe, cikin wata sanarwa ta hadin guiwa da suka bayar ranar Alhamis sun bayyana matukar takaicin ganin “ana ci gaba da keta yarjejeniyar tsagaita wuta, har dana baya bayan nan, a gabashin jamhuriyar demokuradiyyar Kwango, daga nan suka yi kira ga dukkan sassa da rikicin ya shafa su sake kudurin kawo…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Tarayyar Turai Sun Fidda Sanarwa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Farashin Danyen Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya
Published: March 6, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Danyen Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya
Published: March 6, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Danyen Mai Ya Tashi A Kasuwannin DuniyaPublished: March 6, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin danyen mai ya tashi a kasuwannin duniya a ranar Alhamis, da kashi 3 cikin dari, inda aka yi cinikin gangar mai akan dala 84 da centi 32 na mai da ake kira Brent, yayinda wadda ake kira West Texas ya tashi kan dala 79 da centi 6 da tsakar ranar jiya agogon Amurka, yayinda…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Danyen Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar
Published: March 6, 2026 at 4:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar
Published: March 6, 2026 at 4:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin KasarPublished: March 6, 2026 at 4:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar dokokin Somalia ta amince da sauya tsarin mulkin kasar da zai karawa wakilai da shugaban kasar wa’adi da zai kai ga jinkirta zaben kasar da shekara daya. Kasar wacce take fama da rigingimu tun bayan faduwar gwamnatin kama karya ta Siad Barre a 1991, bata da gwamnatin kasa mai karfi, kuma duk da taimakon…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar” »

Afrika, Labarai, Siyasa

Kasashen Amurka Da China Sun Matsawa Ghana Domin Rage Kudaden Haraji
Published: March 6, 2026 at 4:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Amurka Da China Sun Matsawa Ghana Domin Rage Kudaden Haraji
Published: March 6, 2026 at 4:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Amurka Da China Sun Matsawa Ghana Domin Rage Kudaden HarajiPublished: March 6, 2026 at 4:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

China da Amurka da wasu kasashen daga yammacin duniya sun hada kai na ba safai ba domin matsawa Ghana lamba ta rage karin kudin haraji kan masu hakar zinari da take kudurin dauka da suke ganin zai iya yin rauni ga manyan kamfanonin hakar zinari a duniya, kamar yadda wasu majiyoyi uku da wata wasika…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Amurka Da China Sun Matsawa Ghana Domin Rage Kudaden Haraji” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran Iran
Published: March 6, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran Iran
Published: March 6, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran IranPublished: March 6, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump, ya fada Alhamis din nan cewa, yana da hakkin tsoma baki kan wadda Iran zata zaba a zaman shugaban kasarta, yayinda yakin yake kara tsanani, inda jiragen yakin Amurkan dana Isra’il suke ci gaba da kai hare hare a fadin kasar Farisan, su kuma kasashe dake yankin Gilf suke fuskantar sabbin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi
Published: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Posted on March 5, 2026March 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi
Published: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026
Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji SufiPublished: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

A ci gaba da tallafawa wa al’umar musulmai a fadin duniya don su samu saukin rayuwa musamman wannan lokaci na watan Ramadan wata mai alfarma watan da ake neman falalar Ubangiji. Alh Al’mustapha Haji Sufi Hasken Matasan Arewa da ke jihar Bauchi Arewa maso gabas a Najeriya ya taimaka wa Zawiya da Marayu da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi” »

Labarai

Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari
Published: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari
Published: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba KyariPublished: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babbar kotun tarayya da ke Abuja a Najeriya ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a James Omotosho ta wanke tare da sallamar dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sanda Abba Kyari daga tuhume-tuhume guda 23 na zargin kin bayyana kadarori kamar yadda gidan talabijin na TVC ya rawaito. Hukumar NDLEA ce ta shigar da karar, inda ta tuhumi Kyari tare…

Ci Gaba Da Karatu “Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana
Published: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Posted on March 5, 2026March 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana
Published: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026
Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na BanaPublished: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Ateta na kokarin kafa wani sabon tarihi na lashe kofin firimiya karon farko cikin shekaru 24. Arsenal ta kara tazaran maki Bakwai tsakanin ta Manchester City a gasar firimiya lig na kasar Ingila a bana. Wannan lamari na zuwa ne bayan da Arsenal ta ci gaba…

Ci Gaba Da Karatu “Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 36 37 38 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
  • Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya
  • Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa
  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya Wasanni
  • Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025. Wasanni
  • ‘Yan Agajin Izalar Jos Sunyi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya Afrika
  • Amurkawa Sun Nuna Bacin Rai Saboda Yawaita Kashe ‘Yan Kasar Amurka
  • Jam’iyar APC A Najeriya Ta Kaddamar Da Bada Shaidar Zama Dan Jam’iyyar Ta Na’ura Mai Kwakwalwa Siyasa
  • Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar Afrika
  • Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.