Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci Afrika
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya Labarai
Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 Najeriya
Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma Labarai
Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon Kasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba
Published: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba
Published: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja BaPublished: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matsayin Iran na kera makaman Nukiliya ba zai canja ba sosai, Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya shaida wa Al Jazeera a wani jawabi da kafafen yada labaran Iran suka gabatar a ranar Laraba, yana mai gargadin cewa har yanzu sabon shugaban bai fito fili ya bayyana ra’ayinsa kan lamarin ba. Tsohon Jagoran juyin…

Ci Gaba Da Karatu “Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A Najeriya
Published: March 19, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A Najeriya
Published: March 19, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A NajeriyaPublished: March 19, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Akalla mutane 18 ne aka kashe a ranar Talata a jihar Katsina, hukumomi da ‘yan sanda suka bayyana hakan, wannan harin shi ne na biyu bayan cimma wata yarjejeniya da aka yi da ‘yan ta’adda. Jihohin Katsina da makwabta sun bi yarjejeniyoyin yin afuwa da yarjejeniyar tsaro da al’umma don shawo kan matsalar gungun ‘yan…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran
Published: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran
Published: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A IranPublished: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Larabar ne aka kai hari kan babbar tashar iskar gas ta Pars a kasar Iran, wannan shine karon farko na kai hari kan kayayyakin makamashin Iran a mashigin tekun Fasha tun fara yakin Amurka da Isra’ila, lamarin da ya sa Tehran ta gargadi makwabtanta cewa za a kai hari kan na’urorin makamashin nasu…

Ci Gaba Da Karatu “An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin Musulmi
Published: March 18, 2026 at 8:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin Musulmi
Published: March 18, 2026 at 8:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin MusulmiPublished: March 18, 2026 at 8:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Mai Alfarma sarkin Musulmi Muhammadu Saad Abubakar na III ta tabbatar da cewa ba a ga Watan Shawwal ba a dukkanin fadin Najeriya don haka za a cika azumi. Bisa haka Majalisar ta ayyana ranar Jumu’a 20 ga Watan Maris a matsayin 1 ga Watan Shawwal kuma ranar sallah ƙarama. Mai alfarma sarkin Musulmi…

Ci Gaba Da Karatu “Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin Musulmi” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Kasar Saudiya Zata Cika Azumi Talatin
Published: March 18, 2026 at 3:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Saudiya Zata Cika Azumi Talatin
Published: March 18, 2026 at 3:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Saudiya Zata Cika Azumi TalatinPublished: March 18, 2026 at 3:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ba a ga jaririn Watan shawwal ba a Yau laraba saboda haka za a yi karamar Sallah 1447 a ranar juma’a a cewar kwamitin kula da duban wata a kasar. (Kafar SN)

Kimiya, Labarai, Nishadi, Sauran Duniya

Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri 
Published: March 18, 2026 at 1:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026

Posted on March 18, 2026March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri 
Published: March 18, 2026 at 1:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026
Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri Published: March 18, 2026 at 1:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026

Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri Daga Adamu Aliyu Ngulde, Maiduguri Babban Hafsan Tsaron Najeriya Janar O.O Oluyede, da Babban Hafsan Rundunar Sojin Ƙasa, Laftanar Janar Waidi Shaibu, sun isa birnin Maiduguri na Jihar Borno domin shaida yanayin da ake ciki na matsalar tsaro da kuma jajantawa al’ummar jihar Borno. Ziyarar tasu na…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri ” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Tinubu Ya Bayyana ‘Yan Bindiga Da Cewa Ruwa Yakarewa Dan Kada
Published: March 18, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Bayyana ‘Yan Bindiga Da Cewa Ruwa Yakarewa Dan Kada
Published: March 18, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Bayyana ‘Yan Bindiga Da Cewa Ruwa Yakarewa Dan KadaPublished: March 18, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kira harin da aka kai a Maiduguri babban birnin jahar Barno birni da yake da matukar tsaro, wanda ya janyo mutuwar mutane 23, a zaman take-taken dan kada da ruwa yake karewa ga ‘yan bindiga, wadanda suke son yada tsoro. Sai da masana suna cewa harin sabanin yadda shugaba…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Bayyana ‘Yan Bindiga Da Cewa Ruwa Yakarewa Dan Kada” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan
Published: March 18, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan
Published: March 18, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A SudanPublished: March 18, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Sudan nan da mako biyu kayan jinya da ayyukan kiwon lafiya a cibiyoyin kiwon lafiyar kasar za su kare, sakamakon rikicin da ake yi a gabas ta tsakiya wadda ya janyo tsaiko na jigilar kayan jinya, muddin ba sake hanyar da aka saba bi ba, kamar yadda kungiyar tallafawa yara da ake kira Save…

Ci Gaba Da Karatu “Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan” »

Kiwon Lafiya, Labarai

Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin Iraniyawa
Published: March 18, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026

Posted on March 18, 2026March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin Iraniyawa
Published: March 18, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026
Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin IraniyawaPublished: March 18, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026

Wani babban jami’in Amurka ta fuskar tsaro Joe Kent, wanda shine shugaban cibiyar yaki da ta’addanci yayi murabus ranar talata, saboda yaki da Amurka ta kaddamar kan Iran, yana cewa Farisa bata zama ko ta kasance mai barazana kan Washington ba. Kent ya zama jami’in Amurka na farko a gwamnatin Trump wanda ya ajiye aiki…

Ci Gaba Da Karatu “Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin Iraniyawa” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani
Published: March 18, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani
Published: March 18, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali LarjaniPublished: March 18, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata, Isra’ila ta bada sanarwar ta kashe babban jami’in tsaro a Iran, jami’in Farisa mafi-girma da ta auna hari akansa tun fara bayanin ranar farko na fara yakin, a yayinda wani jami’in kasar yake cewa, sabon shugaban addinin kasar ya ki amincewa da tayin sassauta rikicin, da wata kasa mai shiga tsakani ta gabatar…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 35 36 37 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Akwai Shakku Akan Sanin Wacce Kungiyar Kwallon Kaface Zata Lashe Gasar Kofin Afirka Da Akeyi A Morocco Nishadi
  • Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba Afrika
  • Kasar Sham Ta Sallami Wasu Fararen Hula Labarai
  • Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano Labarai
  • Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe Labarai
  • Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa Afrika
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
  • Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A Kano Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.