An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami
An kaiwa bataliyan sojojin Ghana da take aikin kiyaye zaman lafiya na MDD a Lebanon hari da makami mai linzami, har sojojin kasar 2 suka sami munanan raunuka, kamar yadda rundunar sojojin Ghana ta fada a cikin wani bayani data fitar. An jefa Lebanon cikin yakin da ake yi a gabas ta tsakiya, bayanda Hezbollah…
Ci Gaba Da Karatu “An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami” »

