Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700 Labarai
Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan Labarai
Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado Afrika
Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya Wasanni

An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami
Published: March 7, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami
Published: March 7, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai LinzamiPublished: March 7, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An kaiwa bataliyan sojojin Ghana da take aikin kiyaye zaman lafiya na MDD a Lebanon hari da makami mai linzami, har sojojin kasar 2 suka sami munanan raunuka, kamar yadda rundunar sojojin Ghana ta fada a cikin wani bayani data fitar. An jefa Lebanon cikin yakin da ake yi a gabas ta tsakiya, bayanda Hezbollah…

Ci Gaba Da Karatu “An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal
Published: March 6, 2026 at 10:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal
Published: March 6, 2026 at 10:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa GwalPublished: March 6, 2026 at 10:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Ghana na shirin sauya shekar inda take aikewa da gwal dinta don sarrafa shi, idan aka ci gaba da samun tsaiko wajen tashin jiragen sama zuwa Hadaddiyar Daular Larabawa, a cewar wasu majiyoyi biyu dake da masaniya kan abun, yayin da rikicin Iran ya bankado yadda Afirka take dogaro da Dubai a harkar…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin
Published: March 6, 2026 at 10:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin
Published: March 6, 2026 at 10:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A BeninPublished: March 6, 2026 at 10:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun hallaka sojoji 15, suka kuma jikkata wasu 5 a wani sansanin soji a arewacin Jamhuriyar Benin, a cewar wani mai magana da yawun sojojin a ranar Jumu’a. ‘Yan bindiga dake da alaqa da kungiyar ‘yan ta’adda ta Al-Qa’idah da ISIS, suna kara kai hare-hare iyakokin kasashen Niger, Benin da Nigeria, inda suka…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar
Published: March 6, 2026 at 10:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar
Published: March 6, 2026 at 10:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga KasarPublished: March 6, 2026 at 10:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomi a Sri Lanka sun ce a ranar Jumu’a zasu raka wani jirgin yakin ruwa na Iran zuwa Tasha, kuma zasu kwashe ma’aikatan jirgin su 208 zuwa wani sansani. Wannan ya biyo kwana 2 bayan da jirgin ruwan Amurka ya nutsar da wani jirgin yakin Iran a wajen. Shugaban kasar Sri Lanka, Anura Kumara Dissanayake,…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya
Published: March 6, 2026 at 9:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya
Published: March 6, 2026 at 9:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika WuyaPublished: March 6, 2026 at 9:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya bukaci kasar Iran ta mika wuya kai tsaye a ranar Jumu’a, bayan da aka shafe mako daya ana artabun musayar makamai tun bayan da Amurka da Isara’ila suka kaiwa Iran harin ana tsaka da tattaunawar cimma yarjejeniya kan makaman nukiliya na Iran din. Wannan furuci na Trump zai sa sulhun…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu
Published: March 6, 2026 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu
Published: March 6, 2026 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura JakaduPublished: March 6, 2026 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tinubu ya nada Mahmud Yakubu a matsayin jakadan Nijeriya a Qatar, yayin da ya tura Femi Fani-Kayode Jamus sannan ya bai wa Aminu Dalhatu jakadan Najeriya a Burtaniya Majalisar Dattawan Najeriya ta riga ta tabbatar da sunayen jakadun a watan Disamban da ya gabata, kafin shugaban ƙasa ya amince da kasashen da zai tura su….

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu” »

Labarai, Najeriya

Ko Meye Gaskiyar Rade-Radin Zanga-Zanga A Jos Dake Jihar Filato
Published: March 6, 2026 at 1:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ko Meye Gaskiyar Rade-Radin Zanga-Zanga A Jos Dake Jihar Filato
Published: March 6, 2026 at 1:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ko Meye Gaskiyar Rade-Radin Zanga-Zanga A Jos Dake Jihar FilatoPublished: March 6, 2026 at 1:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani sako cikin murya da ke yawo a kafafen sada zumunta na zamani ya tada hankalin mazauna garin Jos da kewaye. Mai maganar, a cikin dakika talatin da takwas an jiyo shi yana shaida wa wani cewa kada ya fito daga gidanshi saboda za’a yi zanga-zanga a Jos. Muryar da ta karade shafukan sada zumunta…

Ci Gaba Da Karatu “Ko Meye Gaskiyar Rade-Radin Zanga-Zanga A Jos Dake Jihar Filato” »

Labarai

Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya
Published: March 6, 2026 at 10:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya
Published: March 6, 2026 at 10:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake HanyaPublished: March 6, 2026 at 10:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halinda ake ciki kuma wani jirgin ruwa dauke da iskar Gas daga yankin Arctic na Rasha da aka azawa takunkumi, ya sake hanya daga tekun bahar rum zai bi ta Afirka, sakamakon wani hari da ya kai ga nutsewar wani irin wannan jirgi na dakon iskar gas na Rasha ba nisa daga gabar ruwan…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Shugabannin Darikar Anglican Sun Bada Sanarwar Kafa Sabuwar Majalisa
Published: March 6, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Darikar Anglican Sun Bada Sanarwar Kafa Sabuwar Majalisa
Published: March 6, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Darikar Anglican Sun Bada Sanarwar Kafa Sabuwar MajalisaPublished: March 6, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani gungun shugabannin darikar Anglican ranar Alhamis suka bada sanarwar kafa wata sabuwar majalisa da zata jagoranci darikar, mataki da yake kalubale ga Arcbishop ta Cntebury, a dai dai lokacin da ake shirin bikin mika mata ragamar shugabancin darikar. Wannan mataki da bangaren darikar da ake kira GAFCON a takaice, wato Globa Anglican Future conference…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Darikar Anglican Sun Bada Sanarwar Kafa Sabuwar Majalisa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma
Published: March 6, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 6, 2026

Posted on March 6, 2026March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma
Published: March 6, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 6, 2026
Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga ManomaPublished: March 6, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 6, 2026

Manoma a fadin duniya suna fuskantar tsadar taki da mai yayinda yaki da ake yi a gabas ta Tsakiya yake kara tsanani, wadda yasa wasu manoman suka fara gwagwarmayar neman takin, yayinda damina take gabatowa. Wannan yaki ahalin yanzu ya rufe mashigin ruwan Hormuz, wanda yasa kamfanonin harhada taki suka tsaida ayyukan su a yankin,…

Ci Gaba Da Karatu “Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 35 36 37 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
  • Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya
  • Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa
  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu Afrika
  • Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark Amurka
  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma Labarai
  • Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump Amurka
  • 2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta Labarai
  • Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya Labarai
  • Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.