Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci Afrika
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030 Labarai
Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi Afrika
Fafaroma Leo Zai Ziyarci Kasashen Afirka Amurka
Jami’an Tsaro: Babu Abun Tashin Hankali Kan Shawagin Jiragen Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya Afrika

Masoya Kungiyar Kwallon Kafar Morocco Suna Cikin Farin Ciki Bisa Hukuncin Kotu
Published: March 19, 2026 at 8:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masoya Kungiyar Kwallon Kafar Morocco Suna Cikin Farin Ciki Bisa Hukuncin Kotu
Published: March 19, 2026 at 8:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masoya Kungiyar Kwallon Kafar Morocco Suna Cikin Farin Ciki Bisa Hukuncin KotuPublished: March 19, 2026 at 8:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masoya kungiyar kwallan kafa ta kasar Morocco sun nuna farin ciki bisa hukuncin da kotu ta yanke na baiwa kungiyar nasarar cin gasan kwallon kofi na nahiyar Afirka da ci 3-0 kan kasar Senegal. Amma wasu sun ce a bi abun a sannu, yayin da Senegal ke shirin daukaka kara don kalubalantar hukuncin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Masoya Kungiyar Kwallon Kafar Morocco Suna Cikin Farin Ciki Bisa Hukuncin Kotu” »

Afrika, Labarai, Wasanni

Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar Gas
Published: March 19, 2026 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 20, 2026

Posted on March 19, 2026March 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar Gas
Published: March 19, 2026 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 20, 2026
Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar GasPublished: March 19, 2026 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 20, 2026

Shugaban Amurka Donalad Trump ya ce a yau Alhamis, ya fadawa Isra’ila kada ta sake kai hare-hare kan cibiyar iskar gas na kasar Iran, saboda musayar hare-hare da ake yi kan cibiyoyin makamashi na sa farashin su ya tashi, kuma yana kara munana yakin da ake tafkawa tsakanin Amurka Isra’ila a bangare daya da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar Gas” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas
Published: March 19, 2026 at 3:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026

Posted on March 19, 2026March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas
Published: March 19, 2026 at 3:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso GabasPublished: March 19, 2026 at 3:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026

Babban hafsan tsaron Najeriya, Olufemi Oluyede, ya bukaci al’ummomin jihohin Borno da Yobe da su kasance dasu ake yaƙi da ta’addanci, yana mai cewa hadin kai da goyon bayan jama’a na da matukar muhimmanci wajen kawo karshen rikicin. Oluyede ya bayyana haka ne bayan tantance ayyukan rundunar sojin Najeriya kan yaki da kungiyoyin Boko Haram…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara A Gombe Ta Kuduri Aniyar Kare Al’umma
Published: March 19, 2026 at 2:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026

Posted on March 19, 2026March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara A Gombe Ta Kuduri Aniyar Kare Al’umma
Published: March 19, 2026 at 2:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026
Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara A Gombe Ta Kuduri Aniyar Kare Al’ummaPublished: March 19, 2026 at 2:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026

Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara Ta kasa Reshen Jihar Gombe, Ta Fidda Jawabai Domin Kare Lafiyar Al’umma. Shugaban Hukumar Kashe Gobara ta Tarayya reshen jihar Gombe, DCF Suleiman Mohammed Suleiman, ya taya al’ummar Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan, tare da kira ga mazauna jihar da su gudanar da bukukuwan Sallah cikin kulawa da tsaro….

Ci Gaba Da Karatu “Karamar Sallah: Hukumar Kashe Gobara A Gombe Ta Kuduri Aniyar Kare Al’umma” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Najeriya

An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin Niamey
Published: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin Niamey
Published: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin NiameyPublished: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da Idin karamar Sallah a birnin Niamey dake kasar Nijar. Yau Alhamis, rana ce al’umar Jamhuriyar Nijar ke bukukuwan karamar Sallah.

Labarai, Nishadi, Sauran Duniya

Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara
Published: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara
Published: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar SankaraPublished: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Birtaniya za ta fara rarraba allurar rigakafin cutar sankarau (meningitis) ga ɗalibai a wata jami’a a kudu maso gabashin Ingila, bayan wani barkewar cutar da ba a taɓa ganin irinsa ba ya kashe mutane biyu, yayin da yawan sabbin masu kamuwa ya karu zuwa 20. Hukumar tsaron lafiya ta Birtaniya (UK Health Security Agency) ta…

Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara” »

Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Sauran Duniya

Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi
Published: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi
Published: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Danyen Mai A Amurka Ya TashiPublished: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin danyen man fetur a Amurka ya tashi, idan aka kwatanta da na Brent wanda yanzu tashin shi mafi girma cikin shekaru 11 a jiya Laraba, yayin da hare-hare kan cibiyoyin mai a Gabas ta Tsakiya suka ɗaga farashin ma’aunin duniya (Brent), yayin da ƙarin samar da mai a Amurka ke shirya ƙara fitar da…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa
Published: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa
Published: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin PalasdinawaPublished: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar agajin gaggawa ta Falasɗinu (Palestinian Red Crescent) ta ce jami’an ceton gaggawa suna kula da mutanen da suka ji rauni sakamakon tarkacen makamai a yankin kogin Jordan da ake mamaye (West Bank) a daren jiya Laraba, yayin da Iran ke harba makamai masu linzami zuwa Isra’ila. Ta ce wani hari ya kashe aƙalla mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars
Published: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars
Published: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar ParsPublished: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila ta kashe ministan leƙen asirin Iran yayin da take ci gaba da yaƙin neman kai hari kan manyan shugabannin Jamhuriyar Musulunci, kuma an ruwaito cewa ta kai hari kan wata tashar iskar gas ta teku mallakar Iran a jiya Laraba, yayin da yaƙin ke ƙara matsa lamba kan tushen tattalin arzikin makamashi. Iran ta…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran
Published: March 19, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran
Published: March 19, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa IranPublished: March 19, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraba ne kungiyar kwallon kafar mata ta Iran ta tsallaka kan iyakar Turkiyya zuwa Iran domin kammala tattaki na dawowa daga kasar Ostiraliya, bayan da wasu mambobi biyar suka janye neman mafakar da suka yi a can. Ostiraliya ta ba da bizar jin kai ga ‘yan wasa shida da wani ma’aikacin tallafi daya…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 34 35 36 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Kasar Ukraine Yace Rasha Tana Bawa Iran Bayanan Sirri Afrika
  • An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba. Afrika
  • Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A Najeriya Afrika
  • Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
  • Bassirou: Tawagar Senegal Zasu Samu Kyautar Kudi Da Filaye Sakamakon Nasarar Da sukayi AFCON 2025 Wasanni
  • Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.