Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington Amurka
‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri  Afrika
Sakataren Tsaron Amurka Yace Yaki Tsakanin Amurka Da Iran Zai Dauki Sabon Salon Amurka
Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa
Published: March 9, 2026 at 4:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa
Published: March 9, 2026 at 4:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani KhalifaPublished: March 9, 2026 at 4:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Magoya bayan Darikar tijjaniya a Najeriya sun yi barazanar kauracewa Babban zaben Kasar mai zuwa Idan har gwamnatin Najeriyar bata yi Adalci akan Sheik Sani Khalifa zariya ba da Hukumomin sojin Kasar Ke ci gaba da tsare shi. Tun a cikin watan Disambar Bara ne dai aka kama shehin Malamin bisa zargin Yana da alaka…

Ci Gaba Da Karatu “Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa, Tsaro

Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal Ya Bar PDP Ya Koma APC
Published: March 9, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal Ya Bar PDP Ya Koma APC
Published: March 9, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal Ya Bar PDP Ya Koma APCPublished: March 9, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A hukumance Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya fice daga jam’iyyar PDP ya koma APC Mataimakin Gwamnan Malam Mani Mummini ne ya sanar da sauya shekar a taron gaggawa da suka kira yau Litinin, ana sa ran za a yi bikin komawar Gwamnan APC bayan Sallah

Labarai, Najeriya, Siyasa

‘Yan Sandan Birnin New York Sun Karyata Zargin Jefa Bom Ga Masu Zanga Zanga
Published: March 9, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sandan Birnin New York Sun Karyata Zargin Jefa Bom Ga Masu Zanga Zanga
Published: March 9, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sandan Birnin New York Sun Karyata Zargin Jefa Bom Ga Masu Zanga ZangaPublished: March 9, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sandan birnin New York a Amurka sun ce wani abu da aka dana, aka kuma jefa shi lokacin zanga-zanga a kofar gidan magajin garin birnin a karshen makon nan, bam ne wanda yana iya kisa ko janyo mummunan rauni. Wannan bam, an hada shi ne cikin wata jarka da aka cika da kusoshi da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sandan Birnin New York Sun Karyata Zargin Jefa Bom Ga Masu Zanga Zanga” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A Nairobi
Published: March 9, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A Nairobi
Published: March 9, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A NairobiPublished: March 9, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomi a kasar Kenya sun ce ma’aikatan agaji sun yi ta tsamo gawarwaki daga ruwan ambaliya a sassan birnin Nairobi tun daga ran asabar, a bayan ruwa kamar da bakin kwarya da ya haddasa ambaliya ya kashe mutane akalla 23, ya tafi da motoci tare da gurgunta zirag-zirgar jiragen sama a filin jirgi mafi girma…

Ci Gaba Da Karatu “Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A Nairobi” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar Norway
Published: March 9, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar Norway
Published: March 9, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar NorwayPublished: March 9, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani abu mai karfi ya fashe a ofishin jakadancin Amurka dake birnin Oslo a kasar Norway, amma bai haddasa rauni ko jikkata ba, a wani lamarin da ‘yan Sandan Norway ke cewa watakila hari ne mai alaka da abinda ke faruwa a yankin gabas ta tsakiya. Shugaban ofishin ‘yan sandan Oslo dake binciken lamarin, Frode…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar Norway” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Rundunar Sojin Iran Tace Harin Amurka Ya Kashe Musu Sama Da Mutane Dari
Published: March 9, 2026 at 4:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin Iran Tace Harin Amurka Ya Kashe Musu Sama Da Mutane Dari
Published: March 9, 2026 at 4:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Sojin Iran Tace Harin Amurka Ya Kashe Musu Sama Da Mutane DariPublished: March 9, 2026 at 4:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojojin Iran ta ce an kashe mutane akalla 104, wasu 32 kuma sun ji rauni a harin da Amurka ta kai kan wani jirgin ruwan yaki na Iran cikin makon da ya shige a dab da gabar kasar Sri Lanka. A ranar laraba wani jirgin karkashin ruwa na Iran ya nutsar da jirgin ruwan…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin Iran Tace Harin Amurka Ya Kashe Musu Sama Da Mutane Dari” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran
Published: March 9, 2026 at 3:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran
Published: March 9, 2026 at 3:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar IranPublished: March 9, 2026 at 3:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halin da ake ciki, Kurdawan kasar Sham ko Syria, sun gargadi ‘yan’uwansu na kasar Iran da kada su yarda su kulla kawance da Amurka wajen yakar Gwamnatin Iran. Kurdawan na kasar Syria sun yi misali da irin halin da suka samu kansu a ciki, suna masu fadin cewa za a yi amfani da su…

Ci Gaba Da Karatu “Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Majalisar Kwararrun Iran Ta Sanar Da Sabon Shugaban Addini
Published: March 9, 2026 at 3:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Kwararrun Iran Ta Sanar Da Sabon Shugaban Addini
Published: March 9, 2026 at 3:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Kwararrun Iran Ta Sanar Da Sabon Shugaban AddiniPublished: March 9, 2026 at 3:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar kwararru a kasar Iran ta ayyana Mojtaba Khameini a matsayin sabon shugaban addini, domin maye gurbin mahaifinsa, marigayi Ayatollah Ali Khameini, yayin da Iran take kara nuna jajircewa da hare-haren da ake kai mata, kuma a yayin da yawan sojojin Amurka da suka mutu ya karu zuwa 7. Mojtaba Khameini wanda ke tsaka-tsaki cikin jerin…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Kwararrun Iran Ta Sanar Da Sabon Shugaban Addini” »

Afrika, Amurka, Labarai, Siyasa

Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
Published: March 8, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
Published: March 8, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A GombePublished: March 8, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Mata Manoma a Najeriya, wato WOFAN, ƙarƙashin jagorancin Hajiya Salamatu Garba, ta raba buhunan shinkafa dubu biyar ga mata a jihar Gombe domin tallafa musu wajen inganta rayuwar iyalansu, a wani shiri da aka gudanar domin tunawa da Ranar Mata ta Duniya. Da yake jawabi yayin ƙaddamar da rabon tallafin, Shugaban WOFAN a Jihar…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna

Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi
Published: March 7, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi
Published: March 7, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A NairobiPublished: March 7, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ambaliyar ruwa ya hallaka mutane 23 a Nairobi, babban birnin kasar Kenya, ya kuma tafi da motoci da dama tare da kawo tsaiko ga zirga-zirgar jiragen sama a filin jirgin sama mafi girma a gabashin Afrika, a cewar hukumomin kasar. Shugaban kasar Kenya, William Ruto ya ce ya aike da masu bada agajin gaggawa, ciki…

Ci Gaba Da Karatu “Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi” »

Afrika, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 33 34 35 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci
  • Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump Amurka
  • Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri Afrika
  • Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo Afrika
  • Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15 Amurka
  • An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A Birtaniya Labarai
  • Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya Labarai
  • Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq Afrika
  • Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.