Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Ayayin da hankalin duniya ya karkata akan yakin da ya barke tsakanin Amurka da isra’ila da Kuma Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran masana harkokin diplomasiyya na ci gaba da sharhi akan makomar kasashe irin na Africa akan wannan yaki, Tun bayan kisan jagoran Addini na Kasar ta Iran dama wasu manyan Jami,an Gwamnatin Kasar ciki…
Ci Gaba Da Karatu “Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana” »

