Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg
Iran ta ce zata mai da martani kan harin da Amurka ta kai a cibiyar mai dake tsibirin Kharg. Fadar gwamnatin Tehran tayi kira ga mutane a Hadaddiyar Daukar Larabawa da su fice daga tasoshi da wurin ajiye jiragen ruwa, da kuma wuraren da ‘yan kasar Amurka ke boyewa, a cewar wani mai magana da…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg” »

