Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran Labarai
Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya Afrika
Kasar Ukraine Ta Yabawa Tarayyar Turai Bisa Bata Tallafi Labarai
Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida Amurka

Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – MasanaPublished: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ayayin da hankalin duniya ya karkata akan yakin da ya barke tsakanin Amurka da isra’ila da Kuma Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran masana harkokin diplomasiyya na ci gaba da sharhi akan makomar kasashe irin na Africa akan wannan yaki, Tun bayan kisan jagoran Addini na Kasar ta Iran dama wasu manyan Jami,an Gwamnatin Kasar ciki…

Ci Gaba Da Karatu “Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana” »

Afrika, Amurka, Labarai, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Published: March 2, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Published: March 2, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar KwangoPublished: March 2, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu da ake zargin mayakan ‘yan tawaye na AFC da M23 ne sun kara kai hari filin jirgin sama na Kisangani dake Jamhuriyar Demokradiyar Congo da jiragen sama marasa matuki na drone, a cewar Jami’an yankin a ranar Litinin. Kisangani ya kasance birni me muhimmanci a arewa maso gabashin Congo, kuma yana da tazara daga…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
Published: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
Published: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya ShekaPublished: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Prime ministan kasar Senegal Ousmane Sonko ya ce a shirye yake da ya sauya shekar jam’iyya ta gwamnati ya koma jam’iyyar adawa idan shugab Bassirou Diomaye Faye ya karkata daga manufar jam’iyyar. Ana zaman zullumi a kasar bayan da aka samu tashin hankali a jami’o’i, da kuma doguwar magana tare da asusun bada lamuni na…

Ci Gaba Da Karatu “Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu
Published: March 2, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu
Published: March 2, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta KuduPublished: March 2, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Adadin mutanen da suka rasa rayukan su a harin da wasu mutane da ba’a san ko su waye ba suka kai yankin gudanarwa na Ruweng a Sudan ta kudu ya kai 169, inda aka samu kari kan kiyasin baya na mutane 122 da aka yi a cewar ministan sadarwa na kasar a ranar Litinin. Tashin…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi
Published: March 2, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi
Published: March 2, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya FadiPublished: March 2, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin kasuwar yawon bude ido a kasuwannin hada hadar hannun jari ya fadi a ranar Litinin, inda yayi asarar dala miliyan dubu 22 da miliyan shida, saboda kawo ya mutsi a tashin jiragen sama masu daukan matafiya da yakin Amurka, Isra’ila da Iran ya haifar a duk fadin duniya. Ya kuma sa an rufe manyan…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka
Published: March 2, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka
Published: March 2, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da AmurkaPublished: March 2, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yakin da Isar’ila da Amurka suke fafatawa da kasar Iran ya ci gaba ya kara tsamari a ranar Litinin, kuma ba’a ga alamar karshen sa ba. Isra’ila ta kaiwa kasar Lebanon hari, tana mai da martani ga harin da kungiyar Hezbollah suka kai mata. Ita kuwa fadar Tehran ta harba makamai masu linzami da jirage…

Ci Gaba Da Karatu “Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci
Published: March 2, 2026 at 1:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci
Published: March 2, 2026 at 1:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A AbinciPublished: March 2, 2026 at 1:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fadar Shugaban Ƙasar Najeriya ta ƙaryata jita-jitar da ke yawo cewa an kama wani ma’aikacin ɗakin girki na Fadar Aso Rock bisa zargin yunƙurin sa guba ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu. Mai bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai, Bayo Onanuga, ne ya fitar da sanarwar da ke musanta labarin, inda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama
Published: March 2, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama
Published: March 2, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho MugamaPublished: March 2, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sanar ranar Lahadin cewa, sojojin Ruwan Amurka da sojojin ruwan kasar Iran, sun yi bata kashin, bayan da suka lalata jiragen yakin Iran guda tara ya zuwa yanzu, tare da “bin sauran.” Trump ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta a yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani
Published: March 2, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 2, 2026

Posted on March 2, 2026March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani
Published: March 2, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 2, 2026
Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A PakistaniPublished: March 2, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 2, 2026

Zanga-zangar nuna adawa da harin bama-bamai da Amurka da Isra’ila suka yi a Iran ya rikide zuwa tarzoma a Pakistan da Iraki a Ranar Lahadi, yayin da a wasu sassan duniya Iraniyawa da ke gudun hijira suka fantsama kan tituna domin murnar rasuwar Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei. Akalla masu zanga-zanga…

Ci Gaba Da Karatu “Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi
Published: March 2, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi
Published: March 2, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar LahadiPublished: March 2, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila ta kai wani sabon hari a Tehran da yammacin ranar Lahadi, kuma Iran ta mayar da martani da karin makamai masu linzami, kwana guda bayan kisan Jagoran juyin juya halin Musulunci Ali Khamenei, wanda hakan ya jefa yankin Gabas ta Tsakiya da tattalin arzikin duniya cikin rashin tabbas. Hare-haren na Amurka da Isra’ila da…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 39 40 41 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
  • Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya
  • Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa
  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ministan Kudin Najeriya: Bamu Samu Kudaden Da Muke Tsammani A Wannan Shekarar Ba Najeriya
  • Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade Afrika
  • Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran Afrika
  • Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya Afrika
  • Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Ya Roki Rasha Ta Taimakawa Kasar Afrika
  • Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran Afrika
  • Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika A Wannan Makon Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.