Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Bamanga Tukur, Sun Yaba Da Gudunmawarsa Ga Najeriya Afrika
  • Tsohon Shugaban PDP, Bamanga Tukur, Ya Rasu Yana da Shekaru 91 Afrika
  • Filato: Gwamnati Ta Ƙarfafa Matakan Kariya Yayin Sake Buɗe Makarantu Afrika
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
Kasar Spain Ta Rufe Sararin Saman Kasar Amurka
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne Labarai
Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe Afrika

Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur
Published: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur
Published: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A DarfurPublished: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani hari da aka kai da jirgi mara matuki na drone a yankin Darfur na kasar Sudan ranar Laraba. ya kashe a kalla fararen hula 30 da suka hada da mata da yara, a yayin da suke halartar wani bikin aure, a cewar ofishin Majalisar Dinkin Duniya a jiya Alhamis. Mai magana da yawun sakatare…

Ci Gaba Da Karatu “Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a
Published: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a
Published: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’aPublished: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Djibouti zata gudanar da zaben shugaban kasa a yau Jumu’a, inda ake ganin shugaba mai ci a yanzu Isma’il Omer Guelleh zai lashe, ya ci gaba da mulkin da ya shafe shekaru 27 yana kai, bayan da majalisar kasar ta soke dokar data kayyade shekarun masu tsayawa takara, wadda da akwai ta zata haramta…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Farashin Man Fetur Yakara Tashi
Published: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Man Fetur Yakara Tashi
Published: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Man Fetur Yakara TashiPublished: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

farashin man fetur ya kara tashi a yau Jumu’a bayan da aka shiga damuwa kan samun man daga Saudiyya, yayin da kuma ake ci gaba da garkame mashigin ruwa na Hormuz ga Mafiya yawan jiragen dakon mai. Harin da aka kai kan cibiyar mai ta Saudiyya ta rage adadin man da ake tacewa da kusan…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Man Fetur Yakara Tashi” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado
Published: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado
Published: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasuwannin Hannun Jari Sun FarfadoPublished: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasuwannin hannun jari a nahiyar Asiya sun fara da nasara a safiyar a yau Jumu’a, amma kuma sun yi kasa bayan da ‘yan kasuwa ke tantamar dorewar yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran a wannan makon, da kuma zullumi kan tattaunawar wanzar da zaman lafiya tsakanin Isra’ila da Lebanon. Masu saka hannun jari sun…

Ci Gaba Da Karatu “Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i

Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare
Published: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare
Published: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin DarePublished: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya gamayyar mayakan kungiyar Boko Harama da ISWAP sun kai hari na hadin baki cikin dare kan sansanoni daban daban a jihar Barno, har suka kashe wani janar da wasu sojojin kasar, kamar yadda wasu majiyoyin soji suka fada ranar Ahamis. Helkwatar mayakan kasar, sunce mayakan sun kai hari kan wata cibiyar sojoji da…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa
Published: April 10, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa
Published: April 10, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha WucewaPublished: April 10, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Britaniya ta tura dakarunta na ruwa domin hana jiragen ruwan Rasha masu tafiya karkashin ruwa yanke woyoyi da bututu-bututu da suke karkashin ruwa, Ingila tace jirgen ruwan na Rasha sun zauna a ruwayen da suke ciki da kewayen Ingila fiye da wata daya a farkon shekaran nan, kamar yadda ministan tsaron kasar John Healey ya…

Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon
Published: April 10, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon
Published: April 10, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin LebanonPublished: April 10, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Prime Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya fada jiya Alhamis cewa, yana neman shawarwari kai tsaye da hukumomin Lebanon a Beiruit, kwana daya bayan da Isra’ila ta kai hari mafi muni da bama-bamai tun fara yakin, har ta halaka mutane dari uku, wanda ya jefa yarjejeniyar tsagaita wuta da shugaba Donald Trump ya kulla da Iran,…

Ci Gaba Da Karatu “Netanyahu Yana Neman Shawarwari Daga Hukumomin Lebanon” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe
Published: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe
Published: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin KasashePublished: April 10, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban sakataren kungiyar tsaro ta NATO Mark Rutte, yayi magana da wasu hukumomi na kasashe dake suke cikin kungiyar tsaro ta NATO cewa shugaba Trump yana son ganin shirye shirye kwarara cikin ‘yan kwanaki na kare mashigin ruwan Hormuz, kamar yadda wasu jami’an difilomasiyya uku daga turai suka gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters a…

Ci Gaba Da Karatu “Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil
Published: April 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil
Published: April 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST WudilPublished: April 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta sanar da shirin fara aikin gina babban rumbun samar da wutar lantarki ta hanyar hasken rana (solar minigrid) mai ƙarfin Megawatt biyu (2MW) a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote (ADUST) da ke Wudil, a Jihar Kano. ​Wannan aiki yana ɗaya daga cikin shirye-shiryen inganta wutar lantarki a…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Najeriya

‘Yan Sanda A Tsibirin Bahamas Sun kama Mijin Wata Ba Amurkiya
Published: April 9, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda A Tsibirin Bahamas Sun kama Mijin Wata Ba Amurkiya
Published: April 9, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda A Tsibirin Bahamas Sun kama Mijin Wata Ba AmurkiyaPublished: April 9, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda a tarayyar tsibiran Bahamas sun fada dazu cikin daren nan cewa sun kama mijin wata mata ba Amurkiya wadda ta bace daga wani kwalekwale a kasar. Hukumomi sun ce an kama mutumin mai shekaru 59 a tsibirin Abaco, ana yi masa tambayoyi. Wani kakakin rundunar tsaron bakin tekun Bahamas ya fadawa kamfanin dillancin…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda A Tsibirin Bahamas Sun kama Mijin Wata Ba Amurkiya” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 39 40 41 … 176 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Bamanga Tukur, Sun Yaba Da Gudunmawarsa Ga Najeriya
  • Tsohon Shugaban PDP, Bamanga Tukur, Ya Rasu Yana da Shekaru 91
  • Filato: Gwamnati Ta Ƙarfafa Matakan Kariya Yayin Sake Buɗe Makarantu
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700 Labarai
  • Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka Afrika
  • 3G Taskforce Ya Dasa Bishiyoyi Don Kare Muhalli A Gombe Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa Afrika
  • Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa Kadan Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya Amurka
  • Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.