Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba Afrika
Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki Najeriya
Iran Da Amurka Zasu Cimma Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai Amurka
Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka

Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi
Published: March 2, 2026 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi
Published: March 2, 2026 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu DhabiPublished: March 2, 2026 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani jirgi mara matuki da ya tarwatse ya lalata wani katafaren ginin a birnin Abu Dhabi dake kusa da ofishin jakadancin Isra’ila da wasu ofisoshin jakadanci na kasa da kasa da dama, lamarin da ya haddasa kananan raunuka ga wata mata da yaronta, kamar yadda ofishin yada labarai na gwamnatin Abu Dhabi ya sanar da…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi” »

Afrika, Labarai, Tsaro

‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
Published: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
Published: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah  KhomeiniPublished: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Muzaharar Allah Wadai Da Amerika Na Kisan Sayyid Ali Hussain Al-Khamna’e A Garin, Gombe dake Arewacin Najeriya. A Yau Bayan gabatar da Addu’oi, ƴan uwa almajiran Sayyid Ibraheem Yaqoub El-Zakzaky(H) na garin, Gombe, Suka fito ƙwansu da ƙwarkwata domin la’antar ƙasar Amerika da Isra’ela na Kisan Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci na Iran Sayyid Ali…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
Published: March 1, 2026 at 12:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

Posted on March 1, 2026March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
Published: March 1, 2026 at 12:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026
An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar KwangoPublished: March 1, 2026 at 12:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

A jamhuriyar demokuradiyyar Kwango, an gano manyan kaburbura 2 dauke da gawarwakin mutane 172 a birnin Uvira dake gabashin kasar bayan da ‘yan tawayen kunigyar AFC/M23 suka janye daga birnin, kamar yadda wani babban jami’in gwamnatin kasar ya fada. ‘Yan tawayen sun kama birnin Uvira na wani dan gajeren lokaci, wadda wurin yada zango ne…

Ci Gaba Da Karatu “An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango” »

Afrika, Labarai

Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
Published: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
Published: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar BauchiPublished: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A mako mai karewanan al’ummar Gwana Dake Karamar Hukumar Alkaleri a jihar Bauchi Suna Cigaba da tserewa Suna barin muhallensu Sakamakon Hare-Haren ‘yan Bindiga a Yankin. A zantawarsa da GTA Hausa Amurka Ke Magana game da lamarin Wani Mazaunin Garin Maikudi Lamido Futuk da Habib Sambo sun bayyana irin halin firgici da suka Samu Kansu….

Ci Gaba Da Karatu “Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi” »

Afrika, Najeriya, Tsaro

Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
Published: March 1, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

Posted on March 1, 2026March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
Published: March 1, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026
Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar LantarkiPublished: March 1, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

A Najeriya, kamfanonin samar da wutan lantarki suna samun kasa da rabin iskar gas da suke bukata domin tafiyar da ayyukan su, lamari da ya kara matsalar samar da wutan lantarki, a kasar mafi yawan al’umma a nahiyar Afirka, kamar yadda aka ji daga bakin manajan hukumar samar da wutan lantarkin a ranar Jumma’a. Ana…

Ci Gaba Da Karatu “Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki” »

Labarai, Najeriya

Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu
Published: March 1, 2026 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

Posted on March 1, 2026March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu
Published: March 1, 2026 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026
Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna MakomarmuPublished: March 1, 2026 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky, ya fada a ranar Asabar cewa, zagaye na gaba a zaman shawarwari tsakanin Kasarsa da Rasha da Amurka zai dogara ne “yanayin tsaro a gabas ta tsakiya, da kuma damar daukar matakin difilomasiyya na kwarai.” Shugaba Zelensky yace zai baiwa wakilan kasar a zaman shawarwarin sabbin matakai, ba tare da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Tsaro

Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta Tsakiya
Published: March 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta Tsakiya
Published: March 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta TsakiyaPublished: March 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Da yake magana kan matakin soja da Amurka da Isra’ila suka dauka kan Iran, babban sakataren MDD Antonio Gutierrez, yace, “Na yi Allah wadai da fadada matakin soja a gabas ta tsakiya. Amfani da karfin soja da Amurka da Isra’ila suka dauka kan Iran, da martanin da Iran ta mayar a duk fadin yankin, yana…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran
Published: March 1, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran
Published: March 1, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan IranPublished: March 1, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka da Isra’ila sun kai hari kan Iran yau Asabar, inda suka auna manyan shugabannnin kasar, suna masu kiran da a kifar da gwamnatin kasar, ita kuma Iran ta maida martani tare da harba makamai masu linzami kan Isra’ila da kasashe makwabta. Shugaba Donald Trump, a mataki da ake kallo a zaman kasada mafi girma…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran
Published: March 1, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran
Published: March 1, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta IranPublished: March 1, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An sanar da nadin Mojtaba Khamenei a matsayin sabon Jagoran Juyin Juya Halin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, jin kadan bayan rasuwar tsohon jagoran ƙasar, Ali Khamenei. Sabon jagoran ya gaji muƙamin ne a wani lokaci mai cike da ƙalubale a yankin Gabas ta Tsakiya, inda ake fuskantar takaddama mai tsanani tsakanin Iran da wasu ƙasashe,…

Ci Gaba Da Karatu “Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa
Published: February 28, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa
Published: February 28, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen LarabawaPublished: February 28, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bukaci daukacin ‘yan Najeriya dake zaune a kasar Iran da sauran kasashen yankin tekun fasha (Gulf) da su kasance cikin tsananin sa ido da kiyaye kai, biyo bayan takun-saka da hare-haren soji da suka barke a yankin. A wata sanarwa da Ma’aikatar Harkokin Waje ta fitar a ranar Asabar, 28 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 40 41 42 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
  • Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya
  • Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa
  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tallafa Wa ’Yan Sanda Da Motoci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage Afrika
  • Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi Amurka
  • Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci Amurka
  • Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar Kano Najeriya
  • Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa Afrika
  • Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu Labarai
  • Iran Da Amurka Zasu Cimma Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Kasar Spain Zata Bada Diyya Ga Iyalen Wadanda Da Suka Rasu A Hatsarin Jirgin Kasa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.