Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka
Eswatini ta ce ta samu karin mutane hudu da aka kora daga kasar Amurka ranar Alhamis, wanda ya kai adadin zuwa akalla mutum 19 yayin da gwamnatin Trump ke ci gaba da yaki da bakin haure. Biyu daga cikin sabbin ‘yan gudun hijirar sun fito ne daga Somalia, daya daga Sudan, daya kuma daga Tanzaniya….
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka” »

