Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola
Published: January 13, 2026 at 11:51 PM | By: Bala Hassan

Paparoma Leo, zai kai ziyara kasar Angola, daya daga cikin ziyarce ziyarcen da Paparoman zai kai kasashen Afirka. Jakadan Vatican a Angola ne ya bayyana haka a ranar Talata, wanda zai kasance ziyara zuwa ga kasashen waje ta farko da Paparman zai yi a wannan sabuwar shekara.

Jakadan na Vatican a Angola Archbishop Dubiel, ya gayawa manema labarai cewa paparoma Leo ya amince da gayyatar da shugaban kasar Angola JoaO Lourenco yayi masa ya ziyarci kasar, sai dai ba’a tantance ranar da zai kai wannan ziyara ba.

Paparoma Leo, wanda aka zaba cikin watan Mayu na bara, bayan mutuwar Paparoma Francis, a zaman shugaban darikar Katholika, yayi ziyara a kasashen ketare sau daya, balaguron da ya kai shi Lebanon da kuma Turkiyya.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga
Next Post: Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi

Karin Labarai Masu Alaka

Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda Labarai
Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington Amurka
Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Labarai
Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado Labarai
Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano Labarai
Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Kawo Cikas Ga Cinikin Nama A Kenya
  • Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa
  • Shugaba Trump Yace Amurka Takai Hari Kharg Tsibiri a Kasar Iran
  • MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan
  • Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan Afrika
  • Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro Tsaro
  • Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL Wasanni
  • Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha Afrika
  • Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio) Labarai
  • An Kama Maharan Bom Din Maiduguri Tsaro
  • Amurka Tasakawa Sojin Rwanda Takunkumi Afrika
  • Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.