Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana cewa Najeriya ta shiga wani sabon babi na gyara da ci gaba a ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, inda ta buƙaci kafofin yaɗa labarai na duniya da su riƙa rahoton gaskiyar abin da ke faruwa a ƙasar. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alhaji Mohammed Idris, ne…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu” »

