Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Bala Hassan

Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025.
Published: January 19, 2026 at 6:51 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 19, 2026 By Bala Hassan No Comments on Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025.
Published: January 19, 2026 at 6:51 AM | By: Bala Hassan
Senegal Ta Lashe Gasar Kofin  Nahiyar Afirka Afcon 2025.Published: January 19, 2026 at 6:51 AM | By: Bala Hassan

Senegal ta lashe gasar cin kofin kasashen nahiyar afirka Afcon na shekarar 2025. A ranar Lahadi 18/01/2026 an fafata a wasan karshe na gasar cin kofin kwallon kafa ta kasashen Afirka wadda ya guda a Kasar Moroko. Senegal ce ta lashe gasar akan masu masaukin baki kasar Moroko da ci 1-0 bayan da akwa kwashe…

Ci Gaba Da Karatu “Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025.” »

Wasanni

Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON
Published: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026

Posted on January 18, 2026January 18, 2026 By Bala Hassan No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON
Published: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026
Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCONPublished: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026

Gwamnatin Tarayya ta taya Super Eagles murna bisa samun lambar tagulla a gasar AFCON. Gwamnatin Tarayya ta taya ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Super Eagles murna bisa samun lambar yabo ta tagulla a gasar Kofin Nahiyar Afrika (AFCON) ta 2025, inda ta bayyana rawar da ƙungiyar ta taka a matsayin abin alfahari da farin ciki ga…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON” »

Wasanni

CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025
Published: January 16, 2026 at 8:26 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 16, 2026 By Bala Hassan No Comments on CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025
Published: January 16, 2026 at 8:26 AM | By: Bala Hassan
CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025Published: January 16, 2026 at 8:26 AM | By: Bala Hassan

An dakatar da tsohon tauraron kwallon kafa na Kamaru Samuel Eto’o na wasanni hudu tare da cin tararsa dala $20,000 (£14,960) bayan kwamitin ladabtarwa na Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (Caf) ya same shi da laifin rashin da’a. Sanarwar Caf ta ce Eto’o, wanda yanzu shine shugaban hukumar kwallon kafa ta kasarsa Kamaru (Fecafoot), ya…

Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025” »

Labarai

Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026

Posted on January 14, 2026January 14, 2026 By Bala Hassan No Comments on Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026
Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026

Shugaban kungiyoyin Magoya Bayan Kwallon Kafa ta Najeriya reshen jihar Bauchi Alh Kabiru Ahmed Vice ya ce Najeriya zata iya samun nasara akan Ƙasar Moroko AFCON 2025. Alh Kabiru Ahmed Vice ya ce la’akari da yadda tawagar Najeriya suka taka rawar gani a Wasanni su na baya a gasar cin kofin kasashen Afirka tun daga…

Ci Gaba Da Karatu “Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.” »

Wasanni

Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki
Published: January 14, 2026 at 12:16 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 14, 2026 By Bala Hassan No Comments on Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki
Published: January 14, 2026 at 12:16 AM | By: Bala Hassan
Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan YakiPublished: January 14, 2026 at 12:16 AM | By: Bala Hassan

Amurka ta baiwa Najeriya wasu muhimman kayan yaki, domin taimakawa ayyukan da kasar take yi, kamar yadda rundunar sojin Amurka mai kula da shiyyar Afrika mai lakabin AFRICOM ta fada a yau talata. Wannan kayayyakin yakin suna zuwa ne bayan da Amurka ta kaddamar da hari da ta auna kan mayakan ISIS a yankin arewa…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi
Published: January 14, 2026 at 12:06 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 14, 2026 By Bala Hassan No Comments on Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi
Published: January 14, 2026 at 12:06 AM | By: Bala Hassan
Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin MakamashiPublished: January 14, 2026 at 12:06 AM | By: Bala Hassan

Nigeria zata bude asusun dala bilyan biyu, domin samarda kudaden da kasar zata yi amfani da su wajen habaka sashin makamashi da bashi dogaro da mai. Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu wanda ya bayyana haka a ranar talata, yace dokin da masu zuba jari suka nuna wajen sayen hannayen jarin da kasar ta fitar a…

Ci Gaba Da Karatu “Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi” »

Labarai

Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola
Published: January 13, 2026 at 11:51 PM | By: Bala Hassan

Posted on January 13, 2026 By Bala Hassan No Comments on Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola
Published: January 13, 2026 at 11:51 PM | By: Bala Hassan
Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar AngolaPublished: January 13, 2026 at 11:51 PM | By: Bala Hassan

Paparoma Leo, zai kai ziyara kasar Angola, daya daga cikin ziyarce ziyarcen da Paparoman zai kai kasashen Afirka. Jakadan Vatican a Angola ne ya bayyana haka a ranar Talata, wanda zai kasance ziyara zuwa ga kasashen waje ta farko da Paparman zai yi a wannan sabuwar shekara. Jakadan na Vatican a Angola Archbishop Dubiel, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola” »

Labarai

Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga
Published: January 13, 2026 at 11:45 PM | By: Bala Hassan

Posted on January 13, 2026 By Bala Hassan No Comments on Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga
Published: January 13, 2026 at 11:45 PM | By: Bala Hassan
Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga ZangaPublished: January 13, 2026 at 11:45 PM | By: Bala Hassan

Shugaban Amurka Donald Trump yayi kira ga ‘yan kasar Iran su ci gaba da zanga zanga, dauki yana tafe, yayinda shugabanin addinin kasar suke ci gaba da daukan matakan murkushe zanga zanga mafi girma da kasar ta fuskanta cikin shekaru masu yawa. “Yan kishin kasa a Iran, ku ci gaba da zanga zanga, ko kwace…

Ci Gaba Da Karatu “Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo
Published: January 13, 2026 at 11:33 PM | By: Bala Hassan

Posted on January 13, 2026 By Bala Hassan No Comments on Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo
Published: January 13, 2026 at 11:33 PM | By: Bala Hassan
Syria:  Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin AleppoPublished: January 13, 2026 at 11:33 PM | By: Bala Hassan

A Syria, ko Sham, dubban mutane ne suka yi zanga zanga cikin ruwan sama, a arewa maso gabashin kasar, domin nuna rashin amincewar su da korar mayakan kurdawa daga birnin Aleppo a makon jiya, bayan kwanaki da aka yi ana gwabza fada. Tarzomar a Aleppo ta zurfafa rashin fahimtar juna a kasar, da shugabanta na…

Ci Gaba Da Karatu “Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya
Published: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026

Posted on January 12, 2026January 13, 2026 By Bala Hassan No Comments on Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya
Published: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026
Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin SfaniyaPublished: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026

Real Madrid ta sanar da sallami kocinta Xabi Alonso bayan rashin nasarar da suka yi a wasan karshe na Spanish Super Cup da Barcelona. Har yanzu ba a bayyana hasashen da ake yi game da matsayin tsohon dan wasan tsakiya a Los Blancos ba, inda rahotanni ke nuna cewa dan wasan mai shekaru 44 ba…

Ci Gaba Da Karatu “Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Posts pagination

Previous 1 2 3 4 … 13 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Majalisar Dokokin Kamaru Ta Amince Da Wasu Sauye Sauye Afrika
  • Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba Afrika
  • Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg Afrika
  • Afrika Ta Kudu Ta Dora Haraji Mai Yawa Kan Karafa Afrika
  • Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya Afrika
  • Najeriya, Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Sama Da 80, Sun Ceto 34 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.