Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe
Published: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe
Published: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar GombePublished: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan Jihar Gombe kuma Visitor na Jami’ar jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya amince da ƙarin Naira miliyan 148.762 a matsayin tallafin wata-wata ga Jami’ar Jihar Gombe, domin sauƙaƙa cikakken aiwatar da sabon tsarin albashi da aka fi sani da Consolidated Academic Tool Allowance (CATA). Ƙarin tallafin zai fara aiki ne daga Oktoba 2026, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu
Published: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu
Published: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin KaratuPublished: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin karkatar da kuɗaɗen da Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kwato zuwa Asusun Bayar da Lamunin Karatu na Nijeriya (NELFUND), domin ƙara ƙarfafa shirin bayar da lamunin karatu ga ɗaliban manyan makarantu a ƙasar. Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa, ne ya bayyana…

Ci Gaba Da Karatu “Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi
Published: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi
Published: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike GurbiPublished: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta a Najeriya wato (INEC) ta tsayar da Asabar, 19 ga Satumba, 2026 a matsayin ranar da za a gudanar da zaɓen cike gurbin kujerar wakiltar Gombe/Kwami/Funakaye a Majalisar Wakilan Tarayya. Za a gudanar da zaɓen ne domin cike gurbin da ya samu sakamakon rasuwar ɗan majalisar da ke wakiltar…

Ci Gaba Da Karatu “Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba
Published: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba
Published: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin FargabaPublished: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Alhaji Musa Gurya wanda mazaunin kauyen Malala ne da ke karamar hukumar Dukku a jihar Gombe ya bayyana cewa rayuwarsa ta na cikin hatsari bayan wasu ‘yan ta’adda sun kai farmaki gidansu su ka kashe kaninsa amma shi Allah ya kubutar da shi bayan sun bi shi don kashe shi amma ba su samu nasara….

Ci Gaba Da Karatu “Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

KADCCAM Ta Yaba Da Shuka Bishiyoyi A Kaduna
Published: August 18, 2026 at 3:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on KADCCAM Ta Yaba Da Shuka Bishiyoyi A Kaduna
Published: August 18, 2026 at 3:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
KADCCAM Ta Yaba Da Shuka Bishiyoyi A KadunaPublished: August 18, 2026 at 3:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Kaduna State Climate Change and Accountability Mechanism (KADCCAM) ta yaba wa Ƙungiyar Noman Lambu ta Jihar Kaduna bisa ƙaddamar da dashen bishiyoyi 5,000 masu amfani ta fuskar tattalin arziki da waɗanda ba na tattalin arziki ba, a wani mataki na yaƙi da sauyin yanayi, farfaɗo da muhalli da kuma ƙarfafa juriyar al’umma. Shirin dashen…

Ci Gaba Da Karatu “KADCCAM Ta Yaba Da Shuka Bishiyoyi A Kaduna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga Adeleke
Published: August 18, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga Adeleke
Published: August 18, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga AdelekePublished: August 18, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daga Masanin Harkokin siyasa a Najeriya kuma Mai sharhi akan al’amuran yau da kullum Ferfesa Rufai Ahmed Alkali:- Zaben gwamnan jihar Osun da aka gudanar a makon da ya gabata ya zo ya wuce, amma sakamakonsa ya bar baya da ƙura, inda ya haifar da muhawara da ce-ce-ku-ce tsakanin ’yan siyasa, kafafen yaɗa labarai, musamman…

Ci Gaba Da Karatu “Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga Adeleke” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Gwamnan Jihar Gombe Ya Ƙarfafa Wa Sabbin Masu Ashaka Cement Gwiwar Samar Da Ayyukan Yi
Published: August 17, 2026 at 5:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Gombe Ya Ƙarfafa Wa Sabbin Masu Ashaka Cement Gwiwar Samar Da Ayyukan Yi
Published: August 17, 2026 at 5:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Gombe Ya Ƙarfafa Wa Sabbin Masu Ashaka Cement Gwiwar Samar Da Ayyukan YiPublished: August 17, 2026 at 5:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, CON, ya buƙaci shugabannin HBM Nigeria PLC, sabbin masu mallakar Kamfanin Ashaka Cement, da su daidaita shirin faɗaɗa samar da siminti da ƙara himma wajen kula da jin daɗin al’ummomin da ke karɓar bakuncin kamfanin da kuma kare muhalli. Gwamna Inuwa Yahaya ya yi wannan kira ne a lokacin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Gombe Ya Ƙarfafa Wa Sabbin Masu Ashaka Cement Gwiwar Samar Da Ayyukan Yi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

GoHealth Ta Buɗe Sabon Babin Kula Da Lafiya Ta Hanyar Fasaha
Published: August 17, 2026 at 6:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on GoHealth Ta Buɗe Sabon Babin Kula Da Lafiya Ta Hanyar Fasaha
Published: August 17, 2026 at 6:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
GoHealth Ta Buɗe Sabon Babin Kula Da Lafiya Ta Hanyar FasahaPublished: August 17, 2026 at 6:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar GoHealth ta ƙaddamar da tsarin kula da masu cin gajiyar inshorar lafiya ta hanyar fasaha tare da yin kira da a ƙara haɗin gwiwa tsakanin sassan asibitoci. Hukumar Kula da Shirin Inshorar Lafiya na Masu Bayar da Gudunmawa ta jihar Gombe a Najeriya GoHealth, ta kammala horo na musamman na tsawon kwanaki biyu ga…

Ci Gaba Da Karatu “GoHealth Ta Buɗe Sabon Babin Kula Da Lafiya Ta Hanyar Fasaha” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Osun: Adeleke Ya Doke Oyebamiji, Ya Ci Gaba Da Rike Kujerar Gwamna
Published: August 16, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Osun: Adeleke Ya Doke Oyebamiji, Ya Ci Gaba Da Rike Kujerar Gwamna
Published: August 16, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Osun: Adeleke Ya Doke Oyebamiji, Ya Ci Gaba Da Rike Kujerar GwamnaPublished: August 16, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta a Najeriya INEC, ta ayyana Gwamna Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Jihar Osun da aka gudanar ranar Asabar. Adeleke, wanda ya samu damar yin wa’adi na biyu, ya doke babban abokin hamayyarsa, Bola Oyebamiji na jam’iyyar APC. Jami’in tattara sakamakon zaɓen, Joshua Ogunwole, ne ya sanar…

Ci Gaba Da Karatu “Osun: Adeleke Ya Doke Oyebamiji, Ya Ci Gaba Da Rike Kujerar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu
Published: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu
Published: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-IluPublished: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani Mai rike da sarautar gargajiya da wasu masana muhalli sun yi kira ga gwamnatin jihar Kaduna da ta gudanar da cikakken bincike kan tarin shara da ke tsoffin wuraren zubar da shara na jihar, waɗanda suka ce suna haddasa gurbacewar muhalli. Sun kuma ba da shawarar mayar da wuraren zuwa shaguna na wucin gadi…

Ci Gaba Da Karatu “Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 36 Next

Sabbin Labarai

  • Magoya Bayan Liverpool Sun Bukaci Iraola Ya Ɗauki Mataki Mai Tsauri Kan Szoboszlai
  • Tottenham Tana Da Damar Ɗaukar Ɗan Wasan Gefe Na Chelsea, Mykhailo Mudryk.
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
  • Nigeria Ta Samu Tikitin Gasar Wasan Beach Volleyball A Olympics Los Angeles 2028

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane Labarai
  • Sarakunan Gombe Da Zazzau Sun Yi Kira Ga ‘Yan Najeriya Su Rungumi Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Afrika
  • An Saka Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Lamurde Jihar Adamawa Tsaro
  • Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanai Labarai
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin Afrika
  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango Labarai
  • Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran Afrika
  • Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.