Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Published: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Published: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan MaiPublished: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta sanar da cewar duniya ta shirya don kuwa farashin gangar danyen mai daya sai ta kai dalar Amurka $200 a dai-dai lokacin da dakarunta suka kai hari kan jiragen ruwa na kasuwanci a ranar Laraba a tekun Gulf da aka katange. Har ila yau Iran ta yi luguden wuta kan Isra’ila da wasu…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba KhameniPublished: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Laraba, koriya ta arewa ta bayyana goyon bayanta ga jama’ar Iran dangane da zaben sabon shugaban addinin kasar, Mojtaba Ali Khameni, wanda aka zaba ranar Litinin, ya gaji mahaifinsa, wanda aka kashe a farkon fara yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila, kamar yadda wata kafar yada labaran kasar ta fada. Haka nan ma’aikatar harkokin…

Ci Gaba Da Karatu “Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya
Published: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya
Published: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu KariyaPublished: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ukraine ta tura wata tawagar kwararru zuwa Qatar, da hadaddiyar daular larabawa, da Saudiyya, domin su taimaka musu su kare haren haren da Iran take kai musu, inji shugaban Ukraine Vladimir Zelensky a bayani da yayi ranar talata. Kasashe da suke yankin Gulf, sunyi amfani da makamai masu linzami masu tsada domin kakkabo jiragen yaki…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci
Published: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci
Published: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan MotociPublished: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsagera ‘yan Bindiga a Mali masu alaka da al-Qeada sun kashe direbobin manyan motocin dakon mai 10 da yaran gidan su biyu, yayinda suke balaguro a yankin Kayes da yake yammacin Mali a karshen watan daya, kamar yadda Kungiyar kare hakkin Bil’adama Human Rights Watch ta fada a ranar talata. Kungiyar da ake kira Jama’at…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 11, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 11, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta TsakiyaPublished: March 11, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Da yai magana kan rikicin na gabas ta tsakiya, shugaban majalisar tarayyar turai, Antonio Costa, ya fada ranar talata cewa Rasha ce take cin ribar yakin da ake yi a gabas ta tsakiya, ganin farashin mai ya tashi, kuma ya kauda hankali daga yakin da take da Ukraine. “Zuwa yanzu dai kasa daya ce ta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran
Published: March 11, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran
Published: March 11, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki IranPublished: March 11, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka da Isra’ila sunyi luguden wuta kan Iran a jiya talata, da ma’aikatar tsaron Amurka da ake kira Pentagon da Farisawan suka ce shine hari mafi tsanani tun fara yakin, duk da tsammanin da kasuwannin sayar da hannayen jari na duniya suka yi cewa shugaba Donald Trump zai kawo karshen yakin bada jumawa ba. Kara…

Ci Gaba Da Karatu “Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran
Published: March 10, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran
Published: March 10, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da IranPublished: March 10, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani jami’in hulda da kasashen waje na fadar shugaban Rasha ta Kremlin, Yuri Ushakov, yace a tattaunawar da yayi da shugaba Donald Trump na Amurka, shugaba Vladimir Putin ya gabatar da wasu shawarwari na kawo karshen yakin da aka kaddamar kan Iran a cikin gaggawa. Ushakov, wanda ke bayani ma ‘yan jarida kan tattaunawar da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Rahoton Leken Asiri Yanuna Cewa Harin Amurka Bazai Samar Da Shugabanci A Iran Ba
Published: March 10, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rahoton Leken Asiri Yanuna Cewa Harin Amurka Bazai Samar Da Shugabanci A Iran Ba
Published: March 10, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rahoton Leken Asiri Yanuna Cewa Harin Amurka Bazai Samar Da Shugabanci A Iran BaPublished: March 10, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani rahoton bayanan leken asiri na Amurka da aka rubuta shi jim kadan kafin Amurka da Isra’ila su far ma kasar Iran da hare-hare, ya cimma daidaito a kan cewa hare-haren sojan Amurka ba zasu iya kawo sauyin shugabanci a kasar ba. Wasu majiyoyi biyu da suka ga wannan rahoton da hukumomin leken asirin Amurka…

Ci Gaba Da Karatu “Rahoton Leken Asiri Yanuna Cewa Harin Amurka Bazai Samar Da Shugabanci A Iran Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100
Published: March 9, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100
Published: March 9, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100Published: March 9, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Man fetur ya karu da kashi 10 cikin 100 a ranar Litinin bayan da gangar mai ta kai dala 119, irin karin da ba’a taba gani ba tun shekarar 2022, yayin da kasar Saudiyya da sauran kasashen na kungiyar masu arzikin man fetur, wato OPEC suka rage man da suke samarwa saboda yakin da ake…

Ci Gaba Da Karatu “Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A Nairobi
Published: March 9, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A Nairobi
Published: March 9, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A NairobiPublished: March 9, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomi a kasar Kenya sun ce ma’aikatan agaji sun yi ta tsamo gawarwaki daga ruwan ambaliya a sassan birnin Nairobi tun daga ran asabar, a bayan ruwa kamar da bakin kwarya da ya haddasa ambaliya ya kashe mutane akalla 23, ya tafi da motoci tare da gurgunta zirag-zirgar jiragen sama a filin jirgi mafi girma…

Ci Gaba Da Karatu “Ruwa Kamar Da Bakin Kwarya Ya Haifar Da Mutuwar Mutane A Nairobi” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 18 19 20 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken Kasar Afrika
  • Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Wasanni
  • Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar Afrika
  • Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya Labarai
  • ‘Yan Majalisar Wakilai 17 Sun Fice Daga ADC Afrika
  • Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.