Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi Afrika
Rivers: ‘Yan Majalisa 16 Sun Canza Sheka Zuwa APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta Labarai
Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar Tunisiya Afrika
Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai

Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano
Published: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano
Published: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake KanoPublished: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamna Yusuf ya naɗa mace ta farko a matsayin shugabar jami’ar Northwest a Kano Gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin sabuwar shugabar jami’ar Northwest Kano domin yin wa’adin shekaru 5, inda nadin zai fara aiki daga 1 ga watan Disamba na 2025. Bayanin hakan na dauke cikin wata sanarwa…

Ci Gaba Da Karatu “Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano” »

Najeriya

Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi
Published: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi
Published: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta IlimiPublished: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Kano za ta dauki sabbin malaman makaranta dubu hudu a fadin jihar. Shugaban Hukumar Ilimi Matakin Farko a jihar, (SUBEB), Yusuf Kabir, ya ce hukumar na shirin daukar karin malamai dubu hudu domin karfafa koyar da karatu a Matakin farko da lissafi a kananan hukumomin jihar. Ya bayyana hakan ne a taron bitar sakamakon…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi” »

Najeriya

Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa
Published: December 11, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa
Published: December 11, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai ZuwaPublished: December 11, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Iceland ta shiga cikin sahun kasashen Turai da zasu kaurace ma bikin gasar wakoki na Eurovision na shekara mai zuwa, bayan Kungiyar Masu Watsa Shirye ta Turai ta yarda zata kyale kasar Isra’ila ta shiga gasar. Tun da fari shawarar kyale kasar Isra’ila ta shiga gasar Eurocision da za ayi cikin watan Mayu a…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa” »

Labarai

An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan
Published: December 11, 2025 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan
Published: December 11, 2025 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar SundanPublished: December 11, 2025 at 9:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An kashe wasu mutane da dama a harin da aka kai da maraicen talata da jirgin saman drone a kusa da matatar mai mafi girma a kasar Sudan. Rundunar sojojin wucin gadi ta RSF, wadda tun shekarar 2023 take gwabza yaki da rundunar sojojin kasar ta Sudan, ta ce sojojin gwamnati ne suka kai hari…

Ci Gaba Da Karatu “An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan” »

Afrika

NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas
Published: December 11, 2025 at 9:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas
Published: December 11, 2025 at 9:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar GasPublished: December 11, 2025 at 9:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin makamashi na Heirs Energies na Najeriya tare da kamfanin mai na kasar NNPC, sun sanya hannu a kan yarjejeniya tare da wasu masu zuba jari su 5 domin tare irin gas da ake konawa ba tare da amfanin komai ba lokacin hakar mai, da nufin maida shi na kudi. Najeriya tana da gas mafi…

Ci Gaba Da Karatu “NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas” »

Najeriya

Amurka Ta Kama Wani Jirgin Dakon Mai
Published: December 11, 2025 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Kama Wani Jirgin Dakon Mai
Published: December 11, 2025 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Kama Wani Jirgin Dakon MaiPublished: December 11, 2025 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald ranar a laraba ya bayyana cewa Amurka ta kama wani jirgin dakon mai dake da takunkumi a kansa, a dab da gabar ruwan kasar Venezuela, matakin da ya janyo tashin farashin mai a kasuwannin duniya tare da kara wutar tankiya a tsakanin Amurka da Venezuela. Wannan lamarin shine na farko a kan…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kama Wani Jirgin Dakon Mai” »

Amurka

Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram!
Published: December 11, 2025 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Posted on December 11, 2025December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram!
Published: December 11, 2025 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025
Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram!Published: December 11, 2025 at 8:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Gwamnatin Jihar Bauchi ta musanta ikirarin da ake yi na cewa Gwamna Bala Mohammed na shirin barin Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa Jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP). A cikin wata sanarwa da Mai Bawa Gwamnan Shawara Kan Harkokin Yada Labarai, Mukhtar Gidado, ranar laraba ya bayyana cewa wannan ikirarin babu tushe kwata-kwata, inda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram!” »

Siyasa

Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026
Published: December 11, 2025 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026
Published: December 11, 2025 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026Published: December 11, 2025 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya tana neman aron Naira Triliyan N17.89 domin ɗaukar nauyin kasafin kuɗin 2026 Gwamnatin Tarayya na shirin kara yawan bashin da take karbowa zuwa Naira Triliyan N17.89 a shekarar 2026 domin cike gibin kasafin kuɗi da ke karuwa, kamar yadda sabon tsarin kasafin kudin 2026 ya nuna. Sabon bayanin kasafi daga Ma’aikatar Tsare-tsaren…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026” »

Najeriya

Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa
Published: December 11, 2025 at 7:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 18, 2025

Posted on December 11, 2025December 18, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa
Published: December 11, 2025 at 7:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 18, 2025
Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A KasaPublished: December 11, 2025 at 7:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 18, 2025

Ceto ɗaliban Neja ya dawo da natsuwa ga ƙasa, inji Ministan Yaɗa Labarai. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris ya ce ceto ɗaliban da aka sace daga Makarantar Firamare da Sakandare ta St. Mary da ke Papyri, Jihar Neja, ya dawo da natsuwa da kwanciyar hankali ga iyalan su da ƙasa…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa” »

Labarai

Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya
Published: December 11, 2025 at 6:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya
Published: December 11, 2025 at 6:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A NajeriyaPublished: December 11, 2025 at 6:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwamitocin Kasafin Kuɗi na Majalisar Dokokin Amurka sun jaddada kudirin Amurka na tunkarar take-taken addini a duniya, musamman a Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan ziyarar tawagar ‘yan majalisar da Shugaba Donald Trump ya tura ƙarƙashin jagorancin Riley Moore. A Najeriya, tawagar ta gana da mai bawa Shugaban ƙasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, domin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 116 117 118 … 138 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye
  • Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
  • Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya Labarai
  • Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu Najeriya
  • Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos Labarai
  • ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
  • Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da China Labarai
  • Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni Afrika
  • Ana Cigaba Da Kai Kayan Agaji Kasar Morocco Sakamakon Tsananin Hunturu Afrika
  • Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.