Na Duke Tsohon Ciniki
Shirin na wannan mako ya duba yadda shirin shigo da abinci daga kasashen ketare ya shafi manoman Najeriya.
Amintacciyar Murya
Shirin na wannan mako ya duba yadda shirin shigo da abinci daga kasashen ketare ya shafi manoman Najeriya.
Shirin na duke tsohon ciniki na Wannan Mako yayi Tsokaci akan halin da Manoman Najeriya ke ciki bayan da Shugaba Bola Ahmed Tinumbu ya nada Umurnin shigo da Abinci Daga kasashen ketare. Mataimakin Shugaban Hadaddiyar Kungiyar Manoman Najeriya reshen Jihar Neja Alh.Kabiru Maikashu Yace Manoman Najeriya na cikin tashin Hankali.
Jami,an Tsaron Nigeria sun Samu Nasarar kawar da Wasu Manyan Boma Bomai guda Uku da Ake zaton Yan ta’addan Daji ne Suka Binne su a Jihar Neja. Rahotanni Daga Yankin kauyen Ganaru a gundumar Zugurma ta karamar Hukumar Mashegu na nuna cewa an Binne Boma Bomai ne akan hanyar Zuwa Wani Daji da ake kira…
Ci Gaba Da Karatu “An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja” »
Kocin Najeriya Éric Chelle ya ce rashin jituwa tsakanin Victor Osimhen da Ademola Lookman a filin wasa zai zama matsala ta cikin gida bayan da Super Eagles ta samu shiga zagayen kungiyoyi 8, a gasar cin kofin AFCON ta 2025. Lamarin ya faru ne a rabin lokaci na biyu lokacin da Osimhen da Lookman suka…
Ci Gaba Da Karatu “Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida” »
Allah ya yi wa Sarkin Hausawan Ibadan a jihar Oyo, Alhaji Ali Ɗahiru Zungeru bayan shafe shekaru huɗu bisa wannan karaga wadda ya gada daga babban wansa. Sarkin wanda ya rasu da yammacin ranar Litinin, za’ayi mishi sutura yau Talata da misalin ƙarfe 10 na safe tare da binne shi a cikin gidansa da ke…
Ci Gaba Da Karatu “Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu” »
Sojin Isra’iala sun kashe a kalla Palasdinawa 2, ciki har da yarinya karama, sannan suka jiwa wasu hudu raunuka, suma cikin su akwai yara, a wani hari na jirgin sama da suka kai Khan Younis, a kudancin zirin Gaza ranar Litinin, a cewar jami’ai a Nasser, babban asibitin birnin. Sojojin Isra’ila sun ce sun kai…
Ci Gaba Da Karatu “Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa” »
Hukumar zirga-zirgar jiragen sama ta kasar Faransa ta bukaci jiragen sama ranar Litinin da su soke kashi 15 cikin dari na jiragen da zasu tashi daga filayen jiragen sama na Orly da Charles De Gaulle, har zuwa can da daddare, bayan da dusar kankara me yawan gaske ta sauka a Paris, babban birnin kasar. Wani…
Ci Gaba Da Karatu “Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris” »
Hambarraren shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro ya bayyana a gaban wata babbar kotu ta kasar Amurka da ke unguwar Manhattan a birnin New York ranar Litinin don fuskantar tuhumur da Amurka ta ke masa na safarar miyagun kwayoyi, bayan da cafkoshi da Donald Trump ya yi ya bada mamaki, ya kuma karkada zukatan shugabannin duniya,…
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun kai farmaki wajen hakar ma’adanin gwal na Morila a kasar Mali karshen makon da ya wuce, inda suka kona kayayyakin aikin, kuma suka yi garkuwa da ma’aikatan gurin guda bakwai, kamar yadda wani jami’i a ma’aikatar ma’adanai ta kasar ya shaidawa kamfanin dillacin labarai na Reuters ranar…
Ci Gaba Da Karatu “An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali” »
Ranar Litinin gwamnatin Uganda ta ce ta haramta yada rahotannin zanga-zanga, ko ‘ya mutsi da tada hankali kai tsaye a kafafen yada labarai, kafin gudanar da zabe, inda shugaba Yoweri Museveni ke neman zarcewa a mulkin da ya shafe shekaru 40 yana kai. Hukumomi sun tare daruruwan masu goyon bayan ‘yan hamayya kafin zaben da…
Ci Gaba Da Karatu “An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda” »