Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya Najeriya
Barcelona na hangen Enrique Ko Arteta Wasanni
Liverpool Tayi Rashin Nasara A Wasanni Tara Wasanni
Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar Tsaro Tsaro
Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani Afrika

Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.
Published: December 5, 2025 at 7:33 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 5, 2025 By Bala Hassan No Comments on Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.
Published: December 5, 2025 at 7:33 PM | By: Bala Hassan
Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.Published: December 5, 2025 at 7:33 PM | By: Bala Hassan

Tsohon kocin Super Eagles kuma kyaftin Sunday Oliseh ya ba Eric Chelle shawara mai muhimmanci. Tsohon dan wasan Super Eagles Sunday Oliseh ya bukaci Eric Chelle da ya zamo mai tsauri da kuma kin amincewa da sa baki wajen yanke shawara kan fidda sunayen ‘yan Wasa na AFCON. Duk da fargabar da Oliseh ke da…

Ci Gaba Da Karatu “Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.” »

Wasanni

Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu
Published: December 5, 2025 at 6:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu
Published: December 5, 2025 at 6:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci TinubuPublished: December 5, 2025 at 6:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Bola Ahmed Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Jakadan Ƙasar China, Yu Dunhai A ranar Juma’a, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi Jakadan China a Najeriya Mr. Yu Dunhai tare da wani jami’in ofishin jakadancin, Mr. Zhu Songbo, a fadar shugaban ƙasa. Ziyarar ta nuna ci gaba da dangantaka mai ƙarfi tsakanin Najeriya da China…

Ci Gaba Da Karatu “Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu” »

Najeriya

Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,
Published: December 5, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 5, 2025 By Bala Hassan No Comments on Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,
Published: December 5, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan
Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,Published: December 5, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan

Arteta: Muna buƙatar mu farkawa da kuma shiryawa a watan Janairu Mai horas da ƙungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta ya bayyana cewa Arsenal za ta kasance a fadake kuma a shirye take ta yi sauye-sauye a lokacin Janairu dangane da abin da zai faru ba matsalolin raunin da suke fuskanta a yanzu. Manyan…

Ci Gaba Da Karatu “Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,” »

Wasanni

Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025,
Published: December 5, 2025 at 2:48 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 5, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025,
Published: December 5, 2025 at 2:48 PM | By: Bala Hassan
Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar  AFCON 2025,Published: December 5, 2025 at 2:48 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyoyin Gasar Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar Cin Kofin kasashen Afirka AFCON 2025 Kofin Kasashen Afirka na 2025 (AFCON) zai haifar da babban cikas a duk faɗin Gasar Premier, inda ake sa ran ‘yan wasa 40 na Afirka daga ƙungiyoyi 17 za su tafi gasar tsawon wata guda da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025,” »

Wasanni

An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Published: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Published: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’addaPublished: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kama wani likita da ake zargi da jigilar kayan magani daga Jihar Sokoto zuwa wasu kungiyoyin masu garkuwa da mutane da ke aiki a sassan jihar Kwara. An bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da aka wallafa a shafin Facebook na gidan Gwamnatin Jihar Kwara a ranar…

Ci Gaba Da Karatu “An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda” »

Najeriya, Tsaro

Rivers: ‘Yan Majalisa 16 Sun Canza Sheka Zuwa APC
Published: December 5, 2025 at 10:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Bala Hassan No Comments on Rivers: ‘Yan Majalisa 16 Sun Canza Sheka Zuwa APC
Published: December 5, 2025 at 10:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 5, 2025
Rivers: ‘Yan Majalisa 16 Sun Canza Sheka Zuwa APCPublished: December 5, 2025 at 10:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 5, 2025

A jihar Rivers ‘Yan Majalisar Dokokin Jihar su 16 Sun Koma Jam’iyyar APC Mambobin majalisar guda 16 sun sanar da ficewar su daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Kakakin majalisar dokokin jihar, Martins Amaewhule, ne ya bayyana sauya shekar a zaman majalisar da aka gudanar a yau Juma’a. Amaewhule ya kuma tabbatar da cewa shi ma…

Ci Gaba Da Karatu “Rivers: ‘Yan Majalisa 16 Sun Canza Sheka Zuwa APC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio)
Published: December 5, 2025 at 8:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio)
Published: December 5, 2025 at 8:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio)Published: December 5, 2025 at 8:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Gwamna Inuwa Yahaya zai aiwatar da sabon tsarin bunƙasa Rigakafin cutar Polio a yan kunan Karkara tare da haɗin gwiwa da gidauniyar Gates. A ranar Alhamis ne Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya karɓi baƙoncin wata tawaga daga Gidauniyar Gates, ƙarƙashin jagorancin Daraktar yaki da Cutar Polio ta duniya, Kathy Neuzil. Taron wanda aka gudanar a…

Ci Gaba Da Karatu “Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio)” »

Labarai

Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare Ba
Published: December 5, 2025 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare Ba
Published: December 5, 2025 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare BaPublished: December 5, 2025 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Shugaba Vladimir Putin na Rasha, yace wasu shawarwarin dake kumshe cikin shirin Amurka na kawo karshen yakin Ukraine, ba masu karbuwa ba ne ga kasarsa, abinda ke nuna cewa har yanzu da sauran aiki kafin a iya cimma yarjejeniya. Shugaba Donald Trump na Amurka ya kaddamar da yunkurin diflomasiyya mafi girma da aka gani na…

Ci Gaba Da Karatu “Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare Ba” »

Sauran Duniya

Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi
Published: December 5, 2025 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi
Published: December 5, 2025 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan BashiPublished: December 5, 2025 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Najeriya ta amince da biyan kudi Naira biliyan 185 ga kamfanonin samar albarkatun mai da suke bin ta bashi da irin gas da suke samarwa ga injunan samar da wutar lantarki a kasar, domin karfafa bangaren makamashi da inganta samar da wutar lantarki. Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa dake karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa Kashim…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi” »

Labarai

Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya
Published: December 5, 2025 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya
Published: December 5, 2025 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin DuniyaPublished: December 5, 2025 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Shugaba Donald Trump na Amurka ya hada kan shugabannin Kwango ta Kinshasa da Rwanda domin sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya jiya alhamis birnin Washington, duk da cewa har yanzu ana can ana ci gaba da gwabza fada a yankin da ya jima yana fama da fitina. Shugaba Paul Kagame na Rwanda da shugaba Felix…

Ci Gaba Da Karatu “Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 122 123 124 … 138 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
  • Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke Amurka
  • Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta Labarai
  • Amurka Ta Jefa Makamin Tomahawk A Makarantar Yara Mata Afrika
  • Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar Afrika
  • Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Zargi Babban Mai Gabatar Da Kara A Kotun Duniya Ta ICC Afrika
  • “Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023 Labarai
  • NDLEA Ta Fara Binciken Kwakwaf Akan Wasu ‘Yan Mata Dake Kai Kwaya Gidan Yari Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.