Gwamnatin Bauchi: Ba Zamu Bude Makarantu Ba Sai 2026
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana cewar tana duba yuwuwar bude makarantu a farkon sabon shekara mai zuwa bayan hutun karshen shekara, yayin da take ci gaba da tantance yanayin tsaro a fadin jihar. Majiyar mu ta habarto cewa, Kwamishinan Ilimi na Jihar Bauchi, Dr. Muhammad Lawal Rimin Zayam, ya ce akwai yuwuwar makarantu su koma…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Bauchi: Ba Zamu Bude Makarantu Ba Sai 2026” »

