INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta a Najeriya wato INEC ta sanya ranar 16 ga Janairu, 2027, a matsayin sabuwar ranar gudanar da zaɓen Shugaban Ƙasa da na ‘yan Majalisar Tarayya. Haka kuma, hukumar ta ayyana ranar 6 ga Fabrairu, 2027, a matsayin sabuwar ranar gudanar da zaɓen gwamnonin jihohi da na ‘yan Majalisun Dokokin…
Ci Gaba Da Karatu “INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi” »

