Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Likitoci Masu Neman Kwarewa Zasu Shiga Yakin Aiki Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci Afrika
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki Najeriya
Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya Siyasa
Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump Amurka
Masoya Kungiyar Kwallon Kafar Morocco Suna Cikin Farin Ciki Bisa Hukuncin Kotu Afrika
Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani Afrika

Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Published: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Published: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan MaiPublished: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta sanar da cewar duniya ta shirya don kuwa farashin gangar danyen mai daya sai ta kai dalar Amurka $200 a dai-dai lokacin da dakarunta suka kai hari kan jiragen ruwa na kasuwanci a ranar Laraba a tekun Gulf da aka katange. Har ila yau Iran ta yi luguden wuta kan Isra’ila da wasu…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba KhameniPublished: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Laraba, koriya ta arewa ta bayyana goyon bayanta ga jama’ar Iran dangane da zaben sabon shugaban addinin kasar, Mojtaba Ali Khameni, wanda aka zaba ranar Litinin, ya gaji mahaifinsa, wanda aka kashe a farkon fara yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila, kamar yadda wata kafar yada labaran kasar ta fada. Haka nan ma’aikatar harkokin…

Ci Gaba Da Karatu “Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya
Published: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya
Published: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu KariyaPublished: March 11, 2026 at 8:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ukraine ta tura wata tawagar kwararru zuwa Qatar, da hadaddiyar daular larabawa, da Saudiyya, domin su taimaka musu su kare haren haren da Iran take kai musu, inji shugaban Ukraine Vladimir Zelensky a bayani da yayi ranar talata. Kasashe da suke yankin Gulf, sunyi amfani da makamai masu linzami masu tsada domin kakkabo jiragen yaki…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri
Published: March 11, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri
Published: March 11, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken AsiriPublished: March 11, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ahalinda ake ciki kuma, Iran ta kama mutane da dama ciki har da wani dan kasar ketare kan zargin suna yi wa “makiyan” kasar leken asiri, kamar yadda ma’aikatar tsaron kasar ta fada ranar talata, a dai dai lokacin da ake ci gaba da yakin hadin guiwar da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan kasar….

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A NajeriyaPublished: March 11, 2026 at 8:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa tace ta saukaka wa al’umma hanyoyin yin rajistan katin zabe ta hanya binsu har inda suke don yi musu rajista, gabanin babban zabe mai zuwa a shekarar badi. Kwamishinan hukumar zabe ta kasa a jihar Filato, Muhammad Abubakar Sadiq yace matasa na da damar yin rajistan cikin sauki….

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci
Published: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci
Published: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan MotociPublished: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsagera ‘yan Bindiga a Mali masu alaka da al-Qeada sun kashe direbobin manyan motocin dakon mai 10 da yaran gidan su biyu, yayinda suke balaguro a yankin Kayes da yake yammacin Mali a karshen watan daya, kamar yadda Kungiyar kare hakkin Bil’adama Human Rights Watch ta fada a ranar talata. Kungiyar da ake kira Jama’at…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba
Published: March 11, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba
Published: March 11, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare BaPublished: March 11, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata biyu a jere, Najeriya bata bada lasisin shigo da man fetur daga ketare ba, yayinda hukumomin kasar suka fara aiki da dokar kasar data ce Najeriya zata bada izinin a shigo da mai daga ketare ne kawai idan ta fuskanci karanci a cikin gida. Alkaluma daga hukumomin kula da harkokin mai na kasar sun…

Ci Gaba Da Karatu “Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 11, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 11, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta TsakiyaPublished: March 11, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Da yai magana kan rikicin na gabas ta tsakiya, shugaban majalisar tarayyar turai, Antonio Costa, ya fada ranar talata cewa Rasha ce take cin ribar yakin da ake yi a gabas ta tsakiya, ganin farashin mai ya tashi, kuma ya kauda hankali daga yakin da take da Ukraine. “Zuwa yanzu dai kasa daya ce ta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran
Published: March 11, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran
Published: March 11, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki IranPublished: March 11, 2026 at 4:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka da Isra’ila sunyi luguden wuta kan Iran a jiya talata, da ma’aikatar tsaron Amurka da ake kira Pentagon da Farisawan suka ce shine hari mafi tsanani tun fara yakin, duk da tsammanin da kasuwannin sayar da hannayen jari na duniya suka yi cewa shugaba Donald Trump zai kawo karshen yakin bada jumawa ba. Kara…

Ci Gaba Da Karatu “Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran
Published: March 10, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran
Published: March 10, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da IranPublished: March 10, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani jami’in hulda da kasashen waje na fadar shugaban Rasha ta Kremlin, Yuri Ushakov, yace a tattaunawar da yayi da shugaba Donald Trump na Amurka, shugaba Vladimir Putin ya gabatar da wasu shawarwari na kawo karshen yakin da aka kaddamar kan Iran a cikin gaggawa. Ushakov, wanda ke bayani ma ‘yan jarida kan tattaunawar da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 42 43 44 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • Likitoci Masu Neman Kwarewa Zasu Shiga Yakin Aiki
  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
  • Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
  • An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan Tsaro
  • Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa Labarai
  • Za’a Ninka Shekarun Kurkuku Ga Masu Aikata Luwadi A Senegal Afrika
  • Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga Venezuela Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.