Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu
Amurka tana burin tantance farar fata ‘yan Afirka ta kudu dubu 4,500 ko wani wata a zaman ‘yan gudun hijira zuwa Amurka, adadin ya haura yawan bakin haure da Amurka zata karba a shekara da gwamnatin shugaba Trump ta fada, har ma an girke karin rumfuna ko ofisoshi na wucin gadi a harabar ofishin jakadancin…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu” »

