Kasar Namibiya Tayi Watsi Da Yarjejeniya Tsakanin Ta Da Kamfanin Total
Hukumomi a kasar Namibiya sun ce ba za su amince da yarjejeniyar siyan hannun jari da kamfanin TotalEnergies yayi ba, biyo bayan wata sanarwa da ta fitar a makon da ya gabata, ranar lahadi hukumomin sun ce duk wani kamfani da ke son yin mu’amala to sai ya bi duk ka’idoji da aka shardanta. Jonas…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Namibiya Tayi Watsi Da Yarjejeniya Tsakanin Ta Da Kamfanin Total” »

