Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya Afrika
Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida Afrika
Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku Labarai
Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya Labarai

Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025.
Published: January 19, 2026 at 6:51 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 19, 2026 By Bala Hassan No Comments on Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025.
Published: January 19, 2026 at 6:51 AM | By: Bala Hassan
Senegal Ta Lashe Gasar Kofin  Nahiyar Afirka Afcon 2025.Published: January 19, 2026 at 6:51 AM | By: Bala Hassan

Senegal ta lashe gasar cin kofin kasashen nahiyar afirka Afcon na shekarar 2025. A ranar Lahadi 18/01/2026 an fafata a wasan karshe na gasar cin kofin kwallon kafa ta kasashen Afirka wadda ya guda a Kasar Moroko. Senegal ce ta lashe gasar akan masu masaukin baki kasar Moroko da ci 1-0 bayan da akwa kwashe…

Ci Gaba Da Karatu “Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025.” »

Wasanni

ADC Ta Sha Damarar Gwabzawa Da APC A Zaben 2027
Published: January 19, 2026 at 12:09 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: January 19, 2026

Posted on January 19, 2026January 19, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on ADC Ta Sha Damarar Gwabzawa Da APC A Zaben 2027
Published: January 19, 2026 at 12:09 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: January 19, 2026

Ga Fili Ga Doki Masu sauraron GTA Hausa Amurka ke Magana  barkanmu da dawowa sabon shirin GA FILI GA DOKI. Sabon shirin zai duba shin wane shiri APC ke yi don tinkarar sabuwar laimar adawa ta ADC a babban zaben 2027? An samu ‘yan siyasa daga jam’iyyar PDP da ma APC na shiga jam’iyyar ADC…

Ci Gaba Da Karatu “ADC Ta Sha Damarar Gwabzawa Da APC A Zaben 2027” »

Shirye-Shirye

Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON
Published: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026

Posted on January 18, 2026January 18, 2026 By Bala Hassan No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON
Published: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026
Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCONPublished: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026

Gwamnatin Tarayya ta taya Super Eagles murna bisa samun lambar tagulla a gasar AFCON. Gwamnatin Tarayya ta taya ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Super Eagles murna bisa samun lambar yabo ta tagulla a gasar Kofin Nahiyar Afrika (AFCON) ta 2025, inda ta bayyana rawar da ƙungiyar ta taka a matsayin abin alfahari da farin ciki ga…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON” »

Wasanni

FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya
Published: January 18, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Posted on January 18, 2026January 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya
Published: January 18, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026
FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A  Wata ƊayaPublished: January 18, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Mutane 38 Sun Mutu, 218 Sun Jikkata a Wata Ɗaya Sakamakon Hatsarurrukan Mota. Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa, FRSC, reshen jihar Gombe, ta ce ta samu rahoton hatsarurrukan mota 38 tsakanin ranar 15 ga Disamba, 2025, zuwa 15 ga Janairu, 2026. A cewar hukumar, hatsarurrukan sun shafi motoci 74 tare da shafar mutane 345, Daga…

Ci Gaba Da Karatu “FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya” »

Najeriya, Tsaro

An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano
Published: January 17, 2026 at 4:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano
Published: January 17, 2026 at 4:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake KanoPublished: January 17, 2026 at 4:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gawarwakin mutane 7 da aka yi wa kisan gilla a unguwar Dorayi Charanachi a jihar Kano a yau Asabar. Tuni dai rundunar Ƴansanda ta jihar Kano ta tabbatar da faruwar ibtila’in ta bankin Kakakin ta, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa Kiyawa ya nuna alhini kan abinda ya faru tare da cin alwashin kama waɗanda suka aikata…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano” »

Najeriya

Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai
Published: January 17, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai
Published: January 17, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar MatakaiPublished: January 17, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daukan tsauraran matakai da hukumomin kasar Iran sukayi kan masu zanga-zanga ya shawo kan abun, hargitsi ya dan lafa a yanzu, a cewar mazauna wajen ranar Jumu’a, yayin da kafar talabijin ta kasar ta ruwaito cewa an sake yin Kamen mutane. Shugaban Amurka Donald Trump ya sha barazanar kai wa masu zanga-zanga dauki idan aka…

Ci Gaba Da Karatu “Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai” »

Labarai, Tsaro

Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu
Published: January 17, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Posted on January 17, 2026January 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu
Published: January 17, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026
Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta KuduPublished: January 17, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce ruwan sama me karfi da ambaliyar ruwa ya yi sanadiyar rayukan mutane fiye da dari a kasashen Afirka ta Kudu, Mozambique, da Zimbabwe a makonnin nan, kuma sun yi gargadin sake samun mummunan yanayi a fadin yankin na kudancin Afirka. Jiragen sojoji masu saukar ungulu sun kubutar da…

Ci Gaba Da Karatu “Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu” »

Afrika

Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha
Published: January 17, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha
Published: January 17, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da HabashaPublished: January 17, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya yi tayin sasanta rigimar dake tsakanin kasashen Masar da Habasha game da rikicin kogin Nile da ya ratsa kasashen biyu. Trump ya ce a shirye yake da ya shiga tsakani domin kawo karshen takaddama kan yadda rabon ruwan kogin Nile ze kasance tsakanin kasashen biyu ta hanyar da ta dace,…

Ci Gaba Da Karatu “Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha” »

Amurka

‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato
Published: January 17, 2026 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Posted on January 17, 2026January 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato
Published: January 17, 2026 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026
‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar SakkwatoPublished: January 17, 2026 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Mutane na ci gaba da tserewa daga gidajen su a kauyukan da ke jihar Sokoto sakamakon barazanar da ‘yan ta’adda suke musu. Al’ummar karamar hukumar Isa sun koka kan yadda hare-haren ‘yan ta’addar yayi tsamari, tun bayan da shugaban wata kungiyar ‘yan ta’adda ya yi barazanar hallaka mazauna kauyen Tidibali, da yake zargin sun yi…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato” »

Tsaro

Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda
Published: January 16, 2026 at 10:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda
Published: January 16, 2026 at 10:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A UgandaPublished: January 16, 2026 at 10:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 7 ne suka rasa rayukan su a rikicin da ya barke cikin dare a Uganda bayan gudanar da zaben da ke nuna alamun zarcewar shugaba Yoweri Museveni, a cewar ‘yan sanda ranar Jumu’a. Sakamakon da hukumar zabe ta sanar ya nuna Museveni na da kashi 75 cikin dari na kuri’un da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda” »

Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 78 79 80 … 142 Next

Sabbin Labarai

  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen Afrika
  • Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu Labarai
  • Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye Labarai
  • Isra’ila Ta Dau Alwashin Kawo Karshen Falasdi Labarai
  • Ana Cigaba Da Kai Kayan Agaji Kasar Morocco Sakamakon Tsananin Hunturu Afrika
  • Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil Afrika
  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Sanda A Jihar Katsina Najeriya
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.