Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri
A cikin makon nan gwamnatin shugaba Trump tana ganawa da manyan jami’an tsaron aikin leken asiri daga Isra’ila da saudiyya, a Washington DC domin tattaunawa a zama daban daban game da Iran, yayinda shugaba Trump yake tunanin kaiwa Farisan farmaki, kamar yadda wasu majiyoyi da suke da sanayya kan lamarin suka fada. Zaman dar dar…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri” »

