Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga
Kwamishinan ‘Yan Sanda, na Jihar Gombe CP Umar Ahmed Chuso, ya kai ziyarar gani da ido kai tsaye zuwa al’ummomin Pindiga da Garin Galadima, biyo bayan hare-haren da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai. A wata Sanarwa da Jami’in Hulda da Jama’an Rundunar ‘Yan Sandan jihar DSP Buhari Abdullahi ya fitar yace…
Ci Gaba Da Karatu “Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga” »

