Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa Tsaro
Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran Amurka
Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu Amurka
Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a Afrika

Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar
Published: January 16, 2026 at 10:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar
Published: January 16, 2026 at 10:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China KasarPublished: January 16, 2026 at 10:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wakilin kasuwancin kasa da kasa na Amurka Jamieson Greer ya ce shawarar da gwamnatin kasar Canada ta yanke na barin a shigo da motoci masu amfani da wutar lantarki 49,000 kirar kasar China a haraji me sauki yana da matsala, kuma Canada zata iya yin dana sanin hakan. Da yake Zantawa da tashar labarai ta…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Canada Ta Amince A Shigar Da Motoci Kirar Kasar China Kasar” »

Amurka

‘Yan Kasar Cuba Sunyi Zanga Zanga A Ofishin Jakadancin Amurka
Published: January 16, 2026 at 10:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Kasar Cuba Sunyi Zanga Zanga A Ofishin Jakadancin Amurka
Published: January 16, 2026 at 10:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Kasar Cuba Sunyi Zanga Zanga A Ofishin Jakadancin AmurkaPublished: January 16, 2026 at 10:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubbannan ‘yan kasar Cuba sun yi zanga-zanga a gaban ofishin jakadancin Amurka da ke Havana don nuna kin amincewa da mulkin kama karya da Amurka ke yi a yankunan su, biyo bayan kame shugaban Venezuela Niclas maduro. Zaman doya da manjan da aka dade ana yi tsakanin Amurka da Cuba ya kara ta’azzara ne tun…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Kasar Cuba Sunyi Zanga Zanga A Ofishin Jakadancin Amurka” »

Amurka

Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane
Published: January 16, 2026 at 10:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane
Published: January 16, 2026 at 10:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin MutanePublished: January 16, 2026 at 10:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Libya zata gurfanar da wani dan kungiyar ‘yan ta’adda da ake zargin sa da hannu a wani kabari da aka gano gawawwakin mutane 25 don tuhumar sa da laifin fataucin mutane, a cewar ofishin Antoni janar na Libya ranar Jumu’a. A shafin sa na Facebook, ofishin ya ce an aike wanda ake tuhumar zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane” »

Tsaro

Limamin Da Ya Ceci Kiristoci Lokacin Rikicin Addini A Jihar Filato Ya Rasu
Published: January 16, 2026 at 12:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 16, 2026

Posted on January 16, 2026January 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Limamin Da Ya Ceci Kiristoci Lokacin Rikicin Addini A Jihar Filato Ya Rasu
Published: January 16, 2026 at 12:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 16, 2026
Limamin Da Ya Ceci Kiristoci Lokacin Rikicin Addini A Jihar Filato Ya RasuPublished: January 16, 2026 at 12:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 16, 2026

Limamin addinin Islama daya ya sami shahara har ya sami lambobin yabo kan zaman lafiya a jahar Filato, Imam Abdullahi Abubakar ya rasu a Jos. Marigayi Imam Abdullahi Abubakar ya shahara a duniya ne biyo bayan sadaukar da kai da yayi na bada kariya ga mabiya addinin Kirista fiye da dari uku, bayan ‘yan bindiga…

Ci Gaba Da Karatu “Limamin Da Ya Ceci Kiristoci Lokacin Rikicin Addini A Jihar Filato Ya Rasu” »

Labarai

Dan Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar Ya Shiga Jam’iyyar APC
Published: January 16, 2026 at 11:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dan Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar Ya Shiga Jam’iyyar APC
Published: January 16, 2026 at 11:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dan Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar Ya Shiga Jam’iyyar APCPublished: January 16, 2026 at 11:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce matakin ɗansa Abba Abubakar na shiga jam’iyyar APC zabin kansa ne, kuma bai da wani tasiri a kan siyasar sa ko tsayuwarsa kan matsalolin da suka addabi ƙasa. Atiku ya bayyana cewa a dimokuraɗiyya, ’ya’ya na da ’yancin ra’ayi, kuma shi a matsayinsa na dattijo mai bin…

Ci Gaba Da Karatu “Dan Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar Ya Shiga Jam’iyyar APC” »

Siyasa

CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025
Published: January 16, 2026 at 8:26 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 16, 2026 By Bala Hassan No Comments on CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025
Published: January 16, 2026 at 8:26 AM | By: Bala Hassan
CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025Published: January 16, 2026 at 8:26 AM | By: Bala Hassan

An dakatar da tsohon tauraron kwallon kafa na Kamaru Samuel Eto’o na wasanni hudu tare da cin tararsa dala $20,000 (£14,960) bayan kwamitin ladabtarwa na Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (Caf) ya same shi da laifin rashin da’a. Sanarwar Caf ta ce Eto’o, wanda yanzu shine shugaban hukumar kwallon kafa ta kasarsa Kamaru (Fecafoot), ya…

Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025” »

Labarai

Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai
Published: January 15, 2026 at 9:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai
Published: January 15, 2026 at 9:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu TakunkumaiPublished: January 15, 2026 at 9:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Alhamis gwamnatin shugaba Donald Trump ta kakabawa Iran wasu sabbin takunkumi, wadda ta auna kan sifiri ta ruwa, kamfanoni da suke kasuwanci ta fuskar makamashi, kamar yadda bayanai a shafin internet na hukumar baitul malin Amurka suka nuna . Wadannan sabbin takunkumin suna zuwa ne a dai dai lokacin da hukumomi a Farisa ko…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai” »

Amurka

Shugaba Trump Yayi Barazanar Tura Sojoji Ga Masu Zanga Zanga
Published: January 15, 2026 at 9:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yayi Barazanar Tura Sojoji Ga Masu Zanga Zanga
Published: January 15, 2026 at 9:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yayi Barazanar Tura Sojoji Ga Masu Zanga ZangaPublished: January 15, 2026 at 9:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Alhamis shugaban Amurka Donald Trump yayi barazanar tura sojoji jahar Minnesota, karkashin wata dokar kasa data bashi ikon yin haka, bayan da aka kwashe kwanaki ana zazzafar zanga zanga kan tura karin jami’an shige da fice na kasar ko Immgiration kan titunan birnin Minneaplis. Arangama ta tsananta tsakanin mazauna birnin da jami’an gwamnatin Amurka,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yayi Barazanar Tura Sojoji Ga Masu Zanga Zanga” »

Amurka

‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai
Published: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai
Published: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban AlbarusaiPublished: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda a Habasha ko Ethiopia sunce sun kama dubban albarusai da Eritrea ta aikawa ‘yan tawaye a yankin Amhara, zargin da Eritean tayi watsi da shi a zaman kariya da Ethiopia ta zuka da nufin kafa hujjar ta afka yaki. Zargin da rundunar ‘Yansandan kasar Ethiopia tayi ya zafafa rikici tsakanin kasashen biyu, da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai
Published: January 15, 2026 at 9:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai
Published: January 15, 2026 at 9:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanaiPublished: January 15, 2026 at 9:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ghana zata yi watsi da duk wata yarjejeniyr da kasar ta kulla kan hakar ma’adinai ta kuma ninka harajin da take karba a wannan fanni, wani gagarumin garambawul da hukumar kula da hakar zinari ko Gold da turanci, wacce itace akan gaba wajen hako wannan ma’adanai a duk fadin Afirka kasar ta dauki wadannan matakan…

Ci Gaba Da Karatu “Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai” »

Afrika

Posts pagination

Previous 1 … 79 80 81 … 142 Next

Sabbin Labarai

  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana Afrika
  • Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
  • Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai Sauran Duniya
  • Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH Najeriya
  • Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf Afrika
  • Tawagar IMF Tana Kasar Kenya Domin Tattauna Bada Lamuni Labarai
  • An Zargi Kasar Eritrea Da Cin Zarafin Sojojin Habasha Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.